Nyesom Wike
Wani babban kusa a jam'iyyar PDP, Dan Orbih, ya tabo batun rawar da Nyesom Woke yake takawa a gwamnatin APC. Ya ce ministan Najeriya yake yi sa aiki.
Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ya gana da ministan Abuja a jami'ar Calaba. Hakan na zuwa ne bayan APC a jihar Kano ta yi barazanar dokar ta baci a Kano
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan Ribas kuma Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya samu nasarori da dama, wadanda za su girgiza jam'iyyarsa ta PDP.
Shugaban riko na jihar Ribas da ya gaji gwamna Siminalayi Fubara ya gargadi sarakunan gargajiya kan shiga siyasa, ya bukaci su ba da hadin kai kan tsaro.
Bayan shafe tsawon lokaci ana taƙaddama, kotun kolin Najeriya ta tabbatar da Samuel Anyanwu a matsayin halastaccen sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa.
Sufeton 'yan sandan Najeriya ya yi gargadin cewa za su yi maganin masu son tayar da zaune tsaye a Rivers bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara.
Fubara ya musanta wasu zarge-zargen Tinubu, yana mai cewa ya dauki matakai don kare albarkatun mai, tare da zargin Wike da haddasa rikici a jihar Rivers.
Archbishop Danson ya bukaci Shugaba Tinubu ya janye dokar ta-baci da ya ayyana a Rivers, ya dawo da Fubara kan aikinsa tare da kwabar Wike da ‘yan majalisa 27.
Gwamnonin Kudu maso Kudu sun kalubalanci dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. Sun ce matakin ya saba dokar Najeriya.
Nyesom Wike
Samu kari