Nyesom Wike
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da cewa ta na kokarin tabbatar da mulkin danniya da murde 'yan adawa da ke fadin kasar nan.
Sanata Shehu Sani ya sha rubdugu da ya goyi bayan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. Shehu Sani ya ce sanya dokar ta baci a Rivers ce mafita kawai.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar Rivers tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar dokoki.
Gwamnatin Rivers ta yi magana kan matakin da Bola Tinubu ya dauka na dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. Gwamnatin ta bukaci a bar Fubara ya cigaba da aiki.
Jam'iyyar APC ta gargadi gwamnan jihar Osun bayan Bola Tinubu ya dakatar da gwamnan Rivers, Fubara. APC ta ce ko gwamnan Osun ya bi doka ko a dakatar da shi.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi bayani na farko bayan Bola Tinubu ya dakatar da shi daga gwamna. Tinubu ya dakatar da Fubara da 'yan majalisar Rivers.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa gwamnatin rikon kwarya a jihar Ribas jim kaɗan bayan sanar da dakatar da Gwamna Fubara da mataimakiyarsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga tsakani kan rikicin siyasar da ke aukuwa a jihar Rivers. Ya dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa.
Ministan Abuja, Wike ya kwace filin PDP a Abuja bisa gazawar jam’iyyar na biyan harajin filin tun 2006. FCTA ta ce ta sha jan kunne amma PDP ta ki biyan bashin.
Nyesom Wike
Samu kari