Matasan Najeriya
Wani mawaki a Najeriya ya bayyana cewa, ba zai yiwu ya ci gaba da aiki ba a kamfanin Dangote, wanda ya ce a gabansa wani ya soye ba tare da ya sake rayuwa ba.
Hukumar matasa masu yi wa kasa hidima, NYSC ta musanta jita-jitar cewa za ta tura masu bautar kasa zuwa Jamhuriyar Nijar don taimakawa sojojin Najeriya a yaki.
Jama'a sun yi nishadi bayan ganin wasu kyawawan 'yan mata da ke aikin soja suna tika rawa a kafar sada zumunta bayan da suke kan aiki a cikin kakin aikin su.
Gwamna Nasiru Idris na jihar Kebbi ya kafa tawagar wakilai da zasu tafi jamhuriyar Benin domin ceto matasan jiharsa su 10 da aka tsare bisa kuskure a Kotano.
Wani matashin ɗan Najeriya da yake fama da cutar kurumta ya koka kan rashin samun masoyiya ta gaskiya saboda halittar da Allah ya yi masa. Matashin ya ɗora.
Wani dan Najeriya da ke zaune a kasar Canada ya yi amfani da albashinsa na farko a kasar wajen siyan mota kirar Honda Civic, ya garzaya TikTok don yin murna.
Soyayya kamar yadda Hausawa suka ce ruwan zuma ce, mafi yawan mata na fuskantar matsalar inda za su dace da mijin kwarai ganin yadda halayen mazajen ya sauya.
Wani matashi Adewole Idowu Oluwatobi da ya shafe shekaru 29 yana neman iyayensa, ya ce har yanzu bai cire rn cewa zai hadu da su ba, ya nemi 'yan Najeriya su.
Kungiyar mata da matasan jam'iyya mai mulki sun yi kira ga shugaba, Bola Tinubu ya ƙara nazari kana ya ɗauki tsohon SGF, Boss Mustapha a matsayin shugaban APC.
Matasan Najeriya
Samu kari