Matasan Najeriya
Jami'an hukumar NDLEA sun yi kuskuren halaka wasu matasa da babu ruwansu biyu yayin da suka kai samame maɓoyar masu ta'amali da miyagun kwayoyi a jihar Legas.
Wata yarinya da ta bar iyayenta don rayuwa da saurayinta a daji ta yi fice a soshiyal midiya. Wasu mutane da suka tausaya mata sun mata wasu yan tambayoyi.
Akalla mata yan majalisar dokokin tarayya shida ne suke da nasaba da tsoffin gwamnoni da wasu fitattun yan siyasa. Suna da alaka na jini da kuma na auratayya.
Bidiyon wata mata yar Najeriya ya yadu sosai a soshiyal midiya bayan ta haifi kyawawan yara yan uku. Matar ta fara haihuwar yara yan biyu a haihuwar na fari.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya hasko wata ‘yar Najeriya da ke rawa a wajen jana’izar mahaifinta yayin da ta baje kolin tarin kudin da ta samu.
Wata kyakkyawar budurwa yar Najeriya ta bayyana burinta na son zama uwa ba aure. A cewarta, ba za ta iya bin umurnin kowani namiji ba kuma ta fadi dalilinta.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta sanar da kama wasu mata 2 da kuma maza 8 bisa zarginsu da hannu wajen halaka wani jami'in hukumar. Kwamishinan 'yan sandan.
Bidiyon wani mutum dan Najeriya da ya haddasa yar dirama a sansanin sojin sama ya bayyana. Mutumin ya roki sojoji da su harbe shi cewa yana son tafiya barzahu
Wani bidiyo mai ban mamaki ya bayyana na wasu tagwayen maza da suka auri tagwayen mata sannan suka haifi yan bibbiyu a tsakanin awanni 48. Ya faru ne a 2015.
Matasan Najeriya
Samu kari