Matasan Najeriya
Ana shari’a da wani Hassan Umar a karamin kotu a Kano, bayan ya cinye mata dukiya wajen soyayya, matar ta ce wanda ya yi niyyar aurenta ya daina zuwa wurinta.
Wani dan bautar kasa da ke hidimarsa a jihar Osun ya bayyana abun da ya yi bayan ya samu an tura naira miliyan 20 zuwa asusunsa bisa kuskure. Ya mayar da shi.
Wani hadadden likita ya dauka hankali a soshiyal midiya bayan tsantsar kyawun da Allah ya yi masa ya zautar da yan mata. Sun nemi sanin a inda asibitinsa yake.
Gwamnatin jihar Ekiti ta dakatar da wani babban basarake mai suna Cif Gabriel Bodunde kan rashin biyayya da kuma wuce gona da iri kan matakin doka a jihar.
Wata budurwa ta garzaya dandalin soshiyal midiya don yin korafi bayan mai gidan da take haya ta garkame mata kofa saboda kudin wuta. Kwananta 4 kacal da tarewa.
Kotun da ke zamanta a jihar Ogun ta daure ya da kanwa, Gbenga da Funmilayo Elegbede kan zargin satar man goge baki bayan sun fasa shago da satar wasu kaya.
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta daure wata mata kan zargin cizon mai musu sulhu yayin da su ke fada, Alkalin kotun ya bukaci ta biya Naira dubu 500 na beli.
Wani matashi dan Najeriya ya bayyana cewa an biya shi zunzurutun kudi na miliyoyin naira bayan ya rikide ya koma tamkar wata mace a cikin wani bidiyon waka.
An fitar da jerin sunayen ƙasashen Afrika 10 da 'yan ƙasarsu suka fi na kowace ƙasa arziƙi. An yi amfani da tarin dukiyar da ƙasa ke da ita da yawan al'ummarta.
Matasan Najeriya
Samu kari