Jami'o'in Najeriya
Tawagar jami’an tsaro da suka hada da mafarauta da suka bi bayan ‘yan bindigar sun yi nasarar ceto daliban 14 cikin 24 da aka sace a jami'ar Kogi.
Tsohon shugaban kasa, Dakta Goodluck Jonathan ya bayyana cewa na lalata abubuwan alheri da dama da ya kawo Najeriya bayan barin mulki a shekarar 2015.
8|An yi garkuwa da dalibai da dama yayin da 'yan bindiga suka kai hari jami’ar kimiyya da fasaha ta Confluence (CUSTEC) da ke garin Osara a Okene, jihar Kogi.
Daliban sun koka kan cewa sama da mutum 3,000 daga cikinsu da ke karatu a jami’ar tarayya ta Dutse (FUD) da ke Jigawa ne gwamnatin ba ta biya kudin karatunsu ba.
Hukumar jami'ar ilimi, kimiyya da fasaha ta jihar Ekiti ta kori ɗalibai.mata biyu bisa laifin dukan da aka yi wa wata ɗaliba a wani faifan bidiyo da ya bazu a X.
A bana, dalibai da yawa sun samu sakamako mai kyau a jarrabawar JAMB, wanda hakan ya sa gwamnan jihar Kwara ya bayyana aikin da ya yi kafin hakan.
Wata daliba ta rasu a daki bayan da ta dawo daga makaranta a jihar Kano. An bayyana yadda ta shige daki sai kuma ta rasu a ciki ba a sake ganinta ba.
Wata dalibar aji uku a jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil, Aisha Yahaya ta rigamu gidan gaskiya. An tsinci gawar wata dalibar a dakinta.
Kungiyar malaman jami’o’i reshen jami’ar Abuja ta tsunduma yajin aikin sai baba-ta-gani a ranar Ahamis, 2 ga watan Mayu, 2024 kan abubuwan da ke faruwa da kungiyar.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari