Jami'o'in Najeriya
Jami’ar Bayero Kano ta baiwa Gwamna Abba Kabir Yusuf darajar girmamawa a bisa namijin kokarinsa na daga darajar ilimi a jihar Kano, a taron yaye dalibai karo na 33.
Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta kama Mista Adamu Garba Hudu, malami a kwalejin kimiyya da fasaha ta Al-Ma’arif da ke Potiskum kan laifin lalata da dalibai.
Rahotanni sun bayyana cewa rikicin yan kungiyoyin asiri ya yi ajalin dalibi ɗaya yayin da wasu da dama suka ji raunuka a jami'ar fasaha ta tarayya FUTO.
Mambobin Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya (SSANU) da Kungiyar Ma’aikatan da Basa Koyarwa (NASU) sun yi barazanar tsunduma yajin aikin.
Kungiyar malaman jami’o’i ta shiyyar Akure, ta yi Allah-wadai da rashin tallafin da ake ba wa ilimi, ta ce rashin ilimi ne ya jawo yawaitar masu garkuwa da mutane.
Yan sanda sun yi ram da wasu ɗaliban ATBU 2 da wani da ya gama karatu a jami'ar Jos bisa zargin hannu a kisan wasu mutum 3 a kauyen Durum a jihar Bauchi.
Jami’an hukumar EFCC a shiyyar Ilorin sun kama dalibai 48 na jami’ar jihar Kwara a kan wasu laifukan da suka shafi zamba ta Intanet da aka fi sani da “yahoo-yahoo.”
An samu karin bayani yayin da mafarauta suka kashe zaki dan shekara 9 da ya kashe wani masanin fasahar dabbobi, Olabode Olawuyi a jami'ar OAU, jihar Osun.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Suleiman Kazaure, tsohon datakta janar na hukumar NYSC a matsayin shugaban kwamitin yaƙi da muggan ayyuka a makarantu.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari