Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Barau I Jibrin ya dauki zafi bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta zarge shi da kalaman da za su iya dagula matsalar tsaro a Kano.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya janye wa Sanatoci da 'yan majalisar kasa 'yan sanda. Ya ce hakan zai inganta tsaro.
Mai magana da yawun majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu ya bayyana cewa Majalisa ta aminta cewa gwamnati ba ta biya kudin fansar daliban Kebbi ba.
Sanata Garba Maidoki mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawa ya bukaci gwamnati ta yi abin da ya dace kan 'yan bindiga. Ya ce an san inda suke.
Majalisar wakilai ta bukaci gwamnatin Najeriya ta bi duk hanyar da ta dace wajem dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan daga Guinea-Bissau.
A labarin nan, za a ji cewa Bukola Saraki ya bayyana halin da da ya shiga bayan ya samu labarin rasuwar Sheikh DAhiru Usman Bauchi, ya ce ya bar babban gibi.
Tinubu ya nada mutane 3 matsayin jakadun Najeriya a kasashen uku. Ana ganin nadin ya da ce saboda sun san makamar aiki, musamman a bangaren tsaro da diflomasiyya.
Yan Majalisar wakilai sun fara fuskantar barazana daga yan bindiga bayan shugaban kasa ya ba da umarnin janye yan sanda masu gadi, in ji Idris Ahmed Wase.
Sanatoci sun kai ruwa rana kan matsalar tsaron da ke kara ta'azzara a wasu sassan Najeriya, wasu sun bukaci a yi dokar hukuncin kisa kan masu garkuwa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari