Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar Dattawa ta tuhumi kotun IST bayan kashe N16m a maganin feshi da shara. Ta kuma bayyana cewa wani bangare ya tafi ga wutar lantarki da intanet
Majalisar dattawan Najeriya ta sake yin gyara a dokar zabe ta 2026 domin bai wa INEC damar sauya jadawalin zaben 2027 idan bukatar hakan ta taso.
Wasu daga cikin yan Majalisar wakilai da ba su goyon bayan canza gyaran da suka yi wa dokar zabe sun dauki zafi a zaman ranar Talata, sun fice daga zauren Majalisa.
Majalisar wakilan Najeriya ta amince da kwakwarimar da aka yi wa dokar zabe ta shekarar 2026. Ta amince da abin da majalisar dattawa ta amince da shi a dokar.
Zaman gaggawa da Majalisa wakilai ta kira ya canza salo zuwa rikoci da hayaniya yayin da aka fara tattaunaw akan batun gyaran sokar zabe ta 2025.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi artabu da ma'aikatan Sanata Titus Zam a majalisa yau 16 ga Fabrairu, 2026, kan zargin cire ta daga taron kare kasafin kuɗi.
Akwai wasu sanatocin da za su nemi fitowa takarar gwamnan a jihohinsu. Wadannan sanatocin za su nemi ajiye aikinsu a majalisa don takarar gwamna.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun fara nuna alamar goyon bayan gwamna Hope Uzodimma zama shugaban majalisar dattawa bayan zaben 2027. Ana fatan zai nemi sanata.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana cewa yadda gobarar kasuwar Singer za ta shafi dukkanin Kanawa, ya bayar da tallafin Naira miliyan 100.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari