Hukumar Sojin ruwa
An shiga alhini bayan wasu dalibai sun rasa rayukansu a jihar Kaduna yayin da su ke komawa gida bayan kammala jarrabawar WAEC karama a kogin Mbang.
Wani jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan dabarun samun karin arziki a Najeriya.
Rundunar sojojin Najeriya ta mika dalibar Chibok da suka ceto ga gwamnatin jihar Borno a jiya Alhamis. Rundunar ta ce za ta cigaba da kokarin ceto sauran.
Wasu ƴan fashin teku sun tare jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 20 a kogin Onne ranar Litinin, sun yi masu tatas kana suka yi awon gaba da mutum bakwai ranar Litinin.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin cafke tsohon hafsan sojojin ruwa a Najeriya, Vice Admiral Usman Jibrin kan badakalar N1.5bn da wasu mutane biyu.
Dakarun sojojin ruwa sun samu nasarar ceto fasinjoji 250 yayin da jirgin ruwa mai jigilar kaya da wani na daban suka gamu da hatsari a jihar Fatakwal, jihar Ribas.
Rundunar sojojin Najeriya ta kama wasu da ake zargi da hannu a kisan gillan ada aka yi wa jami'anta 17 a kauyen Okuama tun a watan Maris, an kwato makamai da dama.
Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar sallah yayin da al'umma ke kokarin dawowa daga sallar idi. Mutane biyu sun fada kogin Legas yayin da hukumomi ke kokarin ceto su
Wani sojan ruwa Amurka wanda haifaffen Najeriya ne ya gamu da ajalinsa a cikin tekun Bahar Maliya. Sojan ya yi bankwana da duniya ne bayan ya fada cikin ruwa.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari