Hukumar Sojin ruwa
Shugaban SEMA na jihar Kaduna, Dokta Usman ya bayyana cewa ibtila'in ambaliyar ruwa ta lalata ɗaruruwa. gidaje a kananan hukumomin Zariya da Sabom Gari.
Gwamnatin Kaduna ta fara daukar matakan rage illar da ambaliya ruwa za ta haifar a wasu daga cikin sassan jihar, inda gwamnati ta nemi kowa ya bar yankunan.
Mazauna garin Gantsa a karamar hukumar Buji da ke Jigawa sun fara gudun ceto rai bayan mamakon ruwa da ya sauka a yankin tare da shafe sassan garin.
Hukumar kula da tashoshin ruwa ta kasa (NPA) ta bayyana cewa ta yi nasarar tattarawa gwamnatin tarayya makudan kudin shiga a cikin shekara uku da ya kai N1.423trn.
Rundunar sojojin Najeriya ta jaddada matsayarta na rashin yi wa jami'anta katsalandan kan addininsu. Rundunar ba ta nuna wariyar addini yayin aikinsu.
Shugaban sojin ruwan Najeriya ya ce maganin matsalar tsaro a Najeriya ba komai bane face 'yan Najeriya su koma ga Allah su dukufa da addu'a gadan-gadan.
Bayan jan kunne da hukumar kula da yanayi ta kasa (NIMET) ta yi kan barkewar ambaliyar ruwa a Najeriya, a jiya ruwa ya mamaye jihar Legas, inda aka rufe shaguna.
Rahotannin da muke samu a safiyar yau Lahadi na nuni da cewa Allah ya yiwa tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Ibrahim Ogohi rasuwa yana da shekara 76 a duniya.
An shiga alhini bayan wasu dalibai sun rasa rayukansu a jihar Kaduna yayin da su ke komawa gida bayan kammala jarrabawar WAEC karama a kogin Mbang.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari