Hukumar Sojin Najeriya
A ci gaba da kokarin kawo karshen duk wani nau'in ta'addanci, wani kwamandan ƴan ta'adda ya ji wuta ya miƙa wuya ga rundunar sojojin Najeriya a Kaduna.
Yayin da Bola Ahmed Tinubu ke murnar cika shekara ɗaya da hawa kan madafun iko, mun tattaro yanna Najeriya ta yi fama da matsalolin tsaro a shiyyoyi shida.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radɗa ya roki gwamnatin tarayya ta agazawa jami'an tsaro da nagartattun makamai domin su tunkari matsalar tsaron jihar.
An shiga fargaba yayin da wasu fasinjoji suka gamu da tsautsayi bayan jirgin kasa daga Kaduna zuwa Abuja ya samu matsala a tsakiya daji inda tarago suka ƙwabe.
Mambobin majalisar dokokin jihar Benuwai guda shida sun tsallake rijiya da baya yayin da wasu ƴan bindiga suka kai hari kan titin Makurdi zuwa Gboko.
Bayan Gwamna Abba Kabir ya umarci cafke tsohon sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, an sake turo jami'an sojoji da za su ci gaba da kare tsohon Sarkin a jihar.
Sanata Garba Maidoki ya yi iƙirarin cewa a kowane wata Gwamna Nasiru Idiris na bai wa sojoji N500m domin su yi aikin tabbatar da tsaron al'umma a faɗin Kebbi.
Basaraken Wase, Alhaji Ahmed Lawal ya tabbatar da cewa adadin mutanen da ƴan bindiga suka kashe a harin ƙaramar hukumar Wase a Filato ya karu zuwa 50.
Daya daga cikin jami’an soji da ke sa ido a babban kanti na Banex da ke unguwar Wuse 2 a Abuja, ya mari wata mata har ta fada doguwar suma, an kuma bar wajen da ita.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari