Hukumar Sojin Najeriya
Hedkwatar tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa sojoji sun yi nasrar hallaka ƴan ta'adda sama da 1000, sun kama wasu 1,096, sannan sun ceto ɗaruruwan mutane.
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalam Abubakar ya ba sojojin Najeriya muhimmiyar shawara kan ba mata damar shiga aikin soja a Najeriya domin inganta aikin.
Hafsan sojojin Najeriya, Laftanar janar Taoreed Lagbaja ya kwantarwa al'umma hankulansu game rashin tsaro inda ya ce saura kiris a gama da matsalar.
Wata babbarkotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar leƙen asiri ta ƙasa DIA ta tsare mutum 20 da ake zargi da hannu a al'amuran ta'adanci.
A ci gaba da lallashin ƙasashen Nijar Mali da Burkina Faso, babban hafsan tsaron Najeriya Janar Christopher Musa ya kai ziyara ga takawaransa na Nijar.
Shugaban rundunar sojojin ƙasan Najeriya, Laftanar Janar Lagbaja ya ce ko alama sojoji ba za su kawar da gwamnatin demomuraɗiyya a ƙasar nan ba .
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun yi nasarar ceto ɗalibai 20 da aka yi garkuwa da su a hanyar zuwa wurin taro kusan mako guda da ya. gabata.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda 171, sun kamo miyagu 302 a mako guda da ya gabata a sassan Najeriya.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi Allah wadai da kisan Sarkin Gobir hakimin Gatawa, Isah Bawa, ya ce ba zai yiwu makasan basaraken su ci bulus ba.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari