Hukumar Sojin Najeriya
Wasu rahotanni da aka wallafa a dandalin sada zumunta na Facebook, sun ce an kashe sojojin Najeriya 80 a wata arangama da ‘Yan Biafra. An gano gaskiyar lamarin.
Kakakin rundunar sojoji ya tabbatar da cewa dakarun sojojin 'Operation Fansar Yamma' sun kama wata mata mai shekaru 25 kan zargin tana safarar bindigogi ga ƴan fashi
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya bayyana cewa an samu zaman lafiya a 2024 fiye da shekarar bara, ya yabawa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Alia na jihar Benuwai ya ce duk mai hannu a mummunan harin da ya yi ajalin mutum 11 ba zai tsira ba, zai tabbatar doka ta yi aiki a kansa duk daren daɗewa.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa gwamnatinsa ta tuntubi hukumomin soji domin bincike kan kuskuren kashe fararen hula a kauyuka.
Dakarun Najeriya sun kashe shugabannin 'yan ta’adda Alhaji Ma’oli da Kachalla Muchelli a wani farmaki a Katsina da Zamfara, tare da kawo zaman lafiya ga yankunan.
Rundunar sojin saman Najeriya watau NAF ta ce jirgin sama bai kai farmaki ba sai da aka tabbatar da wuraren biyu na da alaƙa da ƴan Lakurawa a jihar Sakkwato.
Kasurgumin dan ta'adda da ya addabi Arewa, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo inda yake gargadi ga hukumomi su sake musu yan uwa ko a fuskanci hare-hare a 2025.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya kai ziyara kauyukan da ake zargin jirgin yakin sojoji ya yi luguden wuta bisa kuskure, ya ba da tallafin Naira miliyan 20.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari