Hukumar Sojin Najeriya
Rundunar tsaro ta tabbatar da tsare SL Akila A. kan zargin hallaka wani soja a bakin aiki a jihar Zamfara makwanni kadan bayan kacaniyar Seamnan Abbas Haruna.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Barkin Ladi sun nuna cewa waus mahara sun bindige dalibai 2 har lahira a kan babutr, sun sace wayar ɗaya daga ciki.
Rundunar sojin Najeriya ta yi martani ga Nuhu Ribadu inda ta ce babu wani jami’in soji da ke taimaka wa ‘yan ta’adda, ‘yan fashi da sauran masu addabar kasar.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta musants rahotannin da ke yawo kan cewa ta nada mukaddashin hafsan sojin kasa. DHQ ta ce ko kadan ba ta yi wannan nadin ba.
An nada Abdulsalami Bagudu a matsayin mukaddashin babban hafsan soji yayin da Laftanar Janar Taoreed Lagbaja ke samun hutu. Rundunar ta yi karin bayani.
Rundunar sojojin Nigeriya ta musanta labarin da ake yadawa cewa hafsanta, Laftanar-janar Taoreed Lagbaja ya rasu a wani asibiti da ke kasar waje.
Ana ta yada labarin cewa hafsan sojojin Najeriya, Laftanar janar Taoreed Lagbaja yana fama da matsanancin rashin lafiya wanda har an fara neman kujerarsa.
Gwamnan Kaduna ya bayyana buƙatar jingine duk wani banbanci a haɗa karfi wuri ɗaya domin ganin bayan ƴan ta'addan da suka addabi Arewa maso Yamma.
Hedkwatar tsaro ta ƙasar nan watau DHQ ta baygana cewa sojoji sun sheke ƴan ta'adda 96, sun cafke wasu sama da 200, tare da ceto mutanen da aka sace a mako 1.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari