NLC
Kungiyar kwadago (NLC) ta dakatar da shirinta na fara yajin aikin a fadin Najeriya a ranar Talata domin matsawa gwamnati kan ta magance wahalhalun mutane ke ciki.
Gwamnatin tarayya a ranar Lahadi, 1 ga watan Oktoban 2023, ta sanar da ƙarin albashi da rabon tallafin kuɗi bayan ta kammala ganawa da ƙungiyar NLC.
Domin hana shiga yajin-aiki, Gwamnatin tarayya ta karawa kowane ma’aikaci albashi. Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin kudi a kan alawus na watanni shida.
Shugabannin kungiyar kwadago na cikin ganawa mai muhimmanci da tawagar gwamnatin tarayya a fadar shugaban kasa gabannin shirin shiga yajin aikin gama gari.
Kungiyar kwadago ta yi kira al'ummar Najeriya da su shiga cikin tattakin neman yanci, inda ta dage cewa za ta shiga yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Talata.
Gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta sake gayyatar ƙungiyoyin ƙwadago na ƙasa domin tattaunawa da kan yajin aikin da suke shirin farawa.
Ƙungiyar ƙwadago ƙasa (NLC) ta yi magana kan dalilin da ya hanata halartar taron da FG ta kira domin tattaunawa kan yajin aikin da ƙingiyar ke shirin yi.
Yunkurin gwamnatin tarayya na daƙile shirin yajin aikin ƙungiyoyin kwadago ya gamu da tasgaro yayin da ake nemi wakilan NLC da TUC a wurin taro aka rasa.
A wani yunƙuri da ake wa kallon na daƙile yajin aikin sai baba ta gani, gwamnatin tarayya ta shirya zaman gaggawa kuma ta gayyaci kungiyoyin kwadago na LPc da TUC.
NLC
Samu kari