NLC
Majalisar wakilai ta fito fili ta bayyana cewa ba gaskiya ba ne batun ƙungiyar ƙwadago na cewa mambobinta sun samu tallafin N100m daga gwamnatin tarayya.
Bola Tinubu ya cire tsarin tallafin man fetur, jama'a su na shan wahala. ‘Yan kwadago da kungiyoyin ma’aikata za su iya tafiya jajn aikin da zai shafi ko ina.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC ta kirayi ma'aikata da su koma bakin aiki bayan gama yajin aikin gargadi na kwanaki biyu, kungiyar ta ce an samu biyan bukata.
Ministan kwadago ta samar da ayyukan yi na tarayya, Simon Bako Lalong, ya bayyana cewa da zaran shugaba Bola Tinubu ya dawo za a warware matsalar NLC duka.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya amince a tura wa kungiyar kwadago NLC reshen jihar Niger manyan Tireloli na Buhunan Shinkafa a matsayin tallafin rage radaɗi.
Yajin aikin gargaɗin da ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta fara ya kawo jinkiri a zaman Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya mai zama a Ogun.
Bidiyo ya nuna jami'an ƙungiyar ƙwadago (NLC) a jihar Ondo da ma'aikata suna ba hammata iska kan yajin aikin gargaɗi na kwana 2 da ƙungiyar ta fara yau Talata.
Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) reshen jihar Kano, ta sanar da rufe ofisoshin gwamnati da wasu ƙarin muhimman wurare a faɗin jihar. Wannan mataki dai yana.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC reshen jihar Neja ta ki amincewa da tsarin Gwamna Umar Bago na ware ma'aikata a cikin tsarin rabon kayan tallafi a jihar.
NLC
Samu kari