Labaran tattalin arzikin Najeriya
Labarin damuke samu daga jihar Kaduna ya nuna yadda wasu bata-garin 'yan Arewa ke amfani da tsada da sabbin kudade don siyar dasu a cikin kasuw aa jihar Kaduna.
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da kokawa game da halin da ake ciki na karancin Naira a Najeriya, 'yan kwasu a wata jiha sun ce lokaci ya yi da za su rufe.
Rabiu Kwankwaso ya ce masu kuɗi su ajiye kudinsu, idan ya samu nasarar zama shugaban kasa zai bai wa kowa damar canja kuɗinsa ba tare da kwabonsa ya yi ciwo ba.
A labarin da muke samo, majalisar wakilai ta kasa ta ce tabbas za ta kama gwamnan CBN idan ya gaza zuwa ko turo wakili domin sanin halin da ake ciki kan Naira.
Yayin da ake ci gaba da korafi game da sabbin kudi, gwamnan jihar Borno ya bayyana matakin da zai kawo karshen matsalar shigar da tsoffin kudaden banki a Borno.
Majalisar wakilai ta kasa ta ce sam ba zai yiwu tana gani CBN ya karya tattalin arzikin kasa d a'yan kasa baki daya ba. Dole ta dauki matakin da ya dace kawai.
Babban bankin Najeriya ya sake magana game da halin da ake ciki na sabbin kudaden da aka buga a kwanakin n=baya.CBN ya ce akwai kudi a kasa, kawai bankuna.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga abin dake tattare da yin sabbin kudi da kuma karancin mai a Najeriya. A cewarsa, duk zabe ne.
Yayin da tsoffin kudade ke kokarin daina amfani, gwamnati ta ce ba za ta kara wa'adi ba. An bayyana hanoyin da 'yan Najeriya za su bi domin rabuwa tsoffin kudi.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari