Labaran tattalin arzikin Najeriya
Ana tsaka da shan wahala game da karancin sabbin Naira, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yiwa 'yan kasa jawabi kan halin da ake ciki. Shugaban zai yi bayani.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, ta tsawaita wa'adin rufe rajistan UTME na bana saboda wasu dalilai da suka faru a kasar nan na karancin kudi.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya ce sun lura ‘yan siyasa su na sayen sababbi. Ana zargin Gwamnonin jihohi 10 ne suke sayen kudin, suna boyewa.
A yau ne aka zauna a kotu don duba yiwuwar tsawiata wa'adin daina amfani da tsoffin Naira. Kotun koli ta yi hukunci, ta bayyana lokacin da za a ci gaba da zama.
Za a ji matsayar duka 'yan takaran shugaban kasa a zaben 2023 bayan Bankin CBN da goyon bayan gwamnatin tarayya ya fito da sababbin N200, N500 da kuma N1000.
Mustapha Audu wanda shi ne Kakakin kwamitin yakin neman zaben APC a Arewa maso tsakiya, ya soki tsare-tsaren Gwamnatin Muhammadu Buhari na tattalin arziki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, CBN yana kan daidai game da halin da ake ciki na sauyin Naira. Ya ce ba a saba dokar komai ba kan batun kudi.
An kama wani mutumin da ke ikrarin cewa, shine shugaban hukumar EFCC, don haka ya karbi kudade masu yawa a hannun wani mutum don ya taimaka masa a kasar nan.
'Yan sanda sun fusata yayin da aka mamaye CBN na jihar Ondo daidai lokacin da bankuna suka daina amfani da tsoffin naira. Jama'a sun fusata, sun bayyana fushi.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari