Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso ya ce har yanzun tattalin arzikin Najeriya na tsaka mai wuya, ya ce akwai kalubale masu tarin yawa a ƙasar nan.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya dira a Kano domin kai ziyara sashen kamfanoni da ke Challawa da kuma rukunin kamfanin Mamuda a jihar.
A cikin shekarar 2024, gwamnonin jihohi 12 na Arewacin Najeriya sun kashe N698.87bn kan kudaden gudanarwa, inda suka samu N205.63bn daga kudaden shiga.
Sanatocin Kudu maso Kudu sun amince da kudirin gyaran haraji, sun kada kuri’ar goyon bayan Akpabio, tare da neman a guji kabilanci wajen muhawara kan kudirin.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce babu wanda ya isa ya tilasta su dakatar da abin da suke ganin zai taimaki al'ummar Najeriya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cews ko alama ba jihar Legas ce za ta fi amfana da sabon kudirin dsuya fasalin harajin shugaba Boa Tinubu ba.
Yadda ragurgujewar darajar Naira a Najeriya ya kara yawan bashin da ake bin kasar zuwa N30trn cikin shekara daya kacal daga watan Yunin 2023 zuwa Yunin 2024.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kogi, Hon. Abejide Leke ya yi magana kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce Muhammadu Buhari ya lalata kasa gaba daya.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Kogi, Hon. Abejide Leke ya zargi wasu da mayar da lamarin kudirin haraji siyasa saboda muradunsu kan zaben 2027.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari