Labaran tattalin arzikin Najeriya
A wannan labarin za ku ji cewa Asusun lamuni na duniya (IMF) ta bayyana cewa kudin Najeriya,wato Naira na farfadowa a kasuwar canjin kudi bayan dogo suma da ta yi.
Ministan kudi ya fadi hanyar da za a bi wajen farfado da darajar Naira a duniya. Gwamnatin Najeriya ta koka kan yadda Dala ke tashi kan Naira a fadin duniya.
Rahoton ci gaban Najeriya (NDU) da Bankin Duniya ya fitar ya nuna cewa gwamnatin ta yi asarar Naira tiriliyan 13.2 na tallafin kudin kasashen waje (FX) a shekaru uku
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya ce jihohin Arewa maso Gabas, Arewa maso Yamma da kuma sassan Arewa ta Tsakiya za su fuskanci daukewar wutar lantarki.
Gwamnatin Shugaba Bola tinubu ta bayyana cewa shirinta na gyara tattalin arzikin Najeriya na haifar da da mai ido inda ta samu manyan nasarori biyar a shekarar 2024.
Bankin duniya ya ce an samu koma bayan haɓakar tattalin arzikin Najeriya a lokacin mulkin Muhammadu Buhari. Bankin duniya ya ce an samu barna a lokacin Buhari.
Kayayyakin suna da araha a kasuwar Musulunci da aka bude a garin Osun idan aka kwatanta da sauran kasuwannin Iwo da ke Kudu maso Yammacin kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta sanya harajin kashi biyar kan ayyukan sadarwa, wasanni, da wasu nau'ikan caca a matsayin wani kudiri na kawo sauyi ga tsarin harajin Najeriya.
Rahoto ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun kuma shiga duhu a karo na uku cikin mako guda yayin da tushen wutar kasar ke rikicewa tare da daukewar wuta a kasar,.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari