Labaran tattalin arzikin Najeriya
Yayin da ake ta ka-ce-na-ce kans sabon kudurin haraji a Najeriya, mun tattaro maku wasu kasashen duniya da jama'arsu ba su san biyan harajin kudin shiga ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ji dadin alakar Najeriya da Faransa. Ya ce dangantakar kasashen biyu za ta amfani nahiyar Afrika baki daya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa sabuwar dokar gyaran haraji ba za ta shafi talaka da kananan 'yan kasuwa ba. Sunday Dare ya bayyana dalilin kawo dokar.
Sanatocin Arewa sun gudanar da taron sirri bayan kudurin sake fasalin haraji ya tsallake karatu na biyu, inda aka tura shi zuwa Kwamitin Kudi na majalisar dattawa.
Duk da sukar da ake ta yi, majalisar dattawa ta amince da kudirorin harajin da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya aiko mata, sun tsallaka zuwa karatu na biyu.
Gwamnonin Arewa da Kudancin Najeriya sun jona tafiyar Bola Tinubu ta kasar Faransa. Za su tattauna a kan tattalin arzikin da alaƙar Najeriya da Faransa a yau.
Babban bankin kasar nan ya shaidawa jama'a cewa ya na daukar matakin da ya kamata domin kawo karshen karancin Naira da ake fama da shi a sassa daban daban.
Sanata Enyinnaya Abaribe, mai wakiltar Abia ta Kudu, ya yi ikirarin cewa majalisar tarayya ba ta ba Tinubu izinin sayen sabon jirgin shugaban kasa ba.
A ranar Laraba, 27 ga watan Nuwambar 2024 ne ake sa ran Shugaba Bola Tinubu zai gabatar da kasafin Naira tiriliyan 48 na 2025 gaban majalisar tarayya.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari