Labaran tattalin arzikin Najeriya
Bankunan kasuwanci sun ci yo bashin biliyoyin kuɗi daga wajen babban bankin Najeriya (CBN). Bankunan suna ci yo bashin ne don cike giɓin kuɗin da suke da shi.
Wani sabon rahoto ya bayyana yadda gwamnatin Buhari, ta tsamo ƴan Najeriya mutum miliyan 2 daga tsananin ƙangin talauci a cikin shekarar 2022 da ta wuce...
Rahotanni sun nuna cewa neman wanda zai gaji kujerar Emefiele ta gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) yayi nisa. An lissafo wasu manyan mutane da ake zato.
'Yan Najeriya sun shiga tashin hankali, sun cike asusun sakon imel na CBN da sakwannin korafi game da halin da ake ciki na karancin kudi da kuma cire kudade.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya biya wasu daga kudaden da ake bin Najeriya bashi, ya sake cin wasu kudaden masu yawan gaske a shekarar da ta gabata ta 2022.
CBN ya bayyana cewa, zai fara aikin tabbatar da ya rufe duk wasu asusun banki a kasar nan da ba a hada su da BVN ba saboda wasu dalilai, ya bayyana meye yasa.
A dalilin canjin Naira da CBN ya yi, Gwamnati ta jawo Kamfanoni miliyan 25 sun mutu. Bayan tsawon makonni ba a san inda aka dosa ba, an dawo da tsofaffin kudi.
Masu sana'ar PoS da suka ci karen su babu babbaka a baya, yanzu sun zaftare kuɗin da suke caja a hannun mutane, yayin da aka samu wadatuwar kuɗaɗe a yanzu.
Bankuna sun fara kokawa kan yadda 'yan Najeriya suka daina kawo kudinsu a ajiye musu a wannan lokacin bayan barkewar karancin kudi da aka samu a baya-bayan nan.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari