Labaran tattalin arzikin Najeriya
Sanata Saliu Mustapha ya tallafa wa mutane 2,500 a Kwara, bayan ya horar da su kan sana’o’i don bunkasa kasuwanci, noma da rage fatara a Najeriya.
Wasu masana sun yi ta hasashen farashin abinci zai yi sauki kamar yadda ake samu yanzu inda rahotanni suka tabbatar da cewa hatsi na kara raguwa a farashi.
An yi taro na musamman domin rage farashin kayan abinci a jihar Kano. Mutane sun samu saukin farashi da kusan kashi 10% zuwa 15% bayan karya farashin.
Kamfanin MRS ya rage farashin man fetur a dukkan gidajen mansa a Najeriya. MRS ya sauke farashi ne bayan matatar Dangote ta rage kudin man fetur.
Ministan ayyuka na Najeriya, Dave Umahi ya buƙaci masana'antun siminti su rage farashin kayansu daga N9,500 zuwa N7,000, ya kafa hujja da cewa dala ta karye.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi magana game da biyan haraji a Najeriya inda ya ba da shawarwari yan kasa su dage da ba da tasu gudunmawa.
Gwamnatin Najeriya za ta yi kidayar jama’a da gidaje ta amfani da fasahar zamani, inda NPC ke shirin nemi tallafi daga abokan hulɗa don kammala aikin.
An dorawa PreCEFI alhakin aiwatar da shirin Aso Accord don bunkasa tattalin arziki, rage gibin kudi, da karfafa hada-hadar kudade. Uba Sani ya samu mukami.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce Bola Tinubu ya taka rawa sosai wajen karya farashin abinci a Najeriya. Ganduje ya ce tsare tsare Tinubu suna aiki.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari