Labaran tattalin arzikin Najeriya
Alhaji Aliko Dangote ya yi haɗaka da gwamnatin jihar Neja wajen samar da katafaren kamfanin shinkafa a Wushi Wushi. Mutane za su samu aikin yi a kamfanin
Alhaji Aliko Dangote da Tony Elumelu sun yi alkawarin zuba jari a jihar Taraba. Hakan na zuwa ne bayan an yi taron gayyatar masu zuba jari jihar da aka yi a Jalingo
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya nuna muhimmancin da ke tattare da masu zuba hannun jari na cikin gida.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, Atiku Abubakar, Aliko Dangote, Sarkin Musulmi, gwamna Umaru Bago, sun halarci taron zuba jari a Taraba.
Matatar Dangote ta ce za ta cigaba da samar da man fetur mai araha da inganci a Najeriya. Dangote ya godewa Bola Tinubu kan sayar masa da danyen mai da Naira.
Alhaji Aliko Dangote daga Najeriya da Dave Rubenstein daga kasar Amurka sun saye kamfanin yawon bude ido mafi dadewa a kasar Kenya, Pollman’s Tours and Safaris.
Ana fargabar jita-jitar mutuwa bayan cin wata shinkafa ya karya farashin kilo 50 zuwa N54,000 sakamakon rade-radin da ake yaɗawa da ya tayar da hankulan mutane.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce an fara ganin ribar tsate tsaren da Bola Tinubu ya kawo Najeriya. Ministan ya ce Bola Tinubu zai cigaba da kokari.
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ta ce farashi ya sauka da 0.52% a Afrilu idana aka kwatanta da bara kuma da 21.26%
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari