Labaran tattalin arzikin Najeriya
Hon. Robinson Uwak ya bukaci babban bankin CBN ya dauki mataki, ya ce dole sai gwamnati da sauran hukumomi sun zauna sun nemo mafitar tattalin arziki.
Minista ya yi karin haski kan shari’ar Bola Ahmed Tinubu da tsohon Gwamnan bankin CBN. Ba ayi yarjejeniya da Emefiele zai dawo da kudin da aka sata a CBN ba.
Shugaba Tinubu ya ce daga watan Oktoba zai fara rabawa talakawa kudade don rage musu radadin da suke fama dashi an wahalar cire tallafin man fetur yanzu.
Rahotanni sun bayyana yadda farashin danyen mai ya tashi a kasuwar duniya bayan da aka bayyana sakamakon kasuwar makon da ya gabata a jiya din nan.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima, na jagorantar taronajalisar tattalin arziƙin ƙasa NEC a Villa yayin da NLC da TUC ke shirin shiga yajin aiki.
An bayyana bukatar shugaban kasa Tinubu ya bayyana adadin kudaden da ya tara zuwa yanzu bayan cire tallafin man fetur da ya yi a watan Mayun bana.
Kayan abinci sun yi tsada a dalilin rashin samun taki, rashin kyawun noman damina, rufe iyaka da kokarin gwamnati ya sa musamman shinkafa za ta fi karfin talaka.
An ruwaito yadda kamfanin Dangote ya samu lambar yabon da ake ba kamfanoni masu tasiri sosai a Najeriya daidai lokacin da ake ci gaba da bayyana yabo gareshi.
Gwamnan jihar Zamfara ya ce za a bindige duk wanda aka gani yana hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba a jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari