Labaran tattalin arzikin Najeriya
Matatar Alhaji Aliko Dangote, A A Rano da Aiteo sunn daidaita farashin man fetur zuwa N823 daga N821. Hakan na zuwa ne bayan samun karin farashin danyen mai.
Hadimin tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya yi korafi yayin da matar shugaban kasa, Remi Tinubu za ta bude kamfani a Legas.
FAAC ta raba N2.001trn ga gwamnati, jihohi da ƙananan hukumomi; tarayya ta samu N735.081bn, jihohi N660.349bn, kananan hukumomi sun tashi da N485.039bn.
A labarin nan, za a ji yadda matatar mai ta Dangote ta jawo ƙaruwar aezikinsa, ana hasashen zai zama ɗan Afrika na farko da dukiyarsa za ta kai $30bn.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta ce Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kammala ayyukansa a kasar Japan, kuma zai mika zuwa Brazil.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da manhajar lissafin haraji ga 'yan Najeriya domin sanin yadda sababbin dokokin haraji zai shafe su.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce kasar tana samun ci gaba sosai kuma yana rage matsaloli a karkashin shugabancinsa na shekaru biyu da ya yi.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da sabon shirin GEEP zagaye na uku mai suna RHGEEP domin tallafawa kanann yan kasuwa da rancen kudi a fadin jihohin Najeriya.
Gwamnan Neja, Umaru Bago ya ce za su daina kai shanu Legas, Ogu da wasu jihohin Kudu domin samun riba mai yawa da habaka tattalin arzikin jiharsa da kasa baki daya.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari