Hukumar yan sandan NAjeriya
Rikicin kabilanci tsakanin mazauna garuruwan Gbelemonti da Maidoti a jihar Edo ya jawo mutuwar mutane 7, tare da jikkata 6. ‘Yan sanda da sojoji sun dakile lamarin.
Rundunar 'yan sanda sanda ta kama Alhassan Isa da ake zargi da satar mota a Jigawa, kuma ya amsa laifinsa, yayin da ake shirin gurfanar da shi gaban kotu.
Rundunar 'yan sanda ta ayyana Hafsat Kabir da Baba Sule a matsayin wadanda ake nema ruwa a jallo. 'Yan kasa na iya cafke su tare da mika su ga hukuma mafi kusa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargi da garkuwa da mutane sun sace wata mata mai shekaru 60, Talatu Ali, a Asibitin Dawanau da ke Kano.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata jami’in shige da fice, Christian Oladimeji ta gamu da tsautsayi bayan yan sanda sun dirka mata harbi a Minna ta jihar Niger.
Wasu yan bindiga dauke da muggan makamai sun kutsa cikin wani gida a jihar Adamawa inda suka sace fastoci biyu, Rabaran Mathew David Dusami da Rabaran Abraham Samman
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da sanarwar cewa za ta fara daukan aikin 'yan sanda a shekarar 2025. An bayyana matakin da masu neman aiki za su bi.
Wasu matasa a jihar Borno sun ziyarci wata makabarta da aka tone gawa aka jefa ta cikin ruwa. Ana zargin matsafa ne suka aikata ta'asar. An bukaci daukar mataki.
Jami'an tsaro sun dakile harin masu garkuwa a Sabon Gari Lassa, jihar Borno. Sun cafke mutum uku daga cikin bindigar yayin da aka kwato bindiga kirar gida.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari