Hukumar yan sandan NAjeriya
Mun sami rahoto cewa jami’an tsaron a sun kama dagacin Guiwa da wasu mutum 13 bisa zargin taimaka wa ‘yan bindiga a karamar hukumar Mashegu a Niger.
Rundunar 'yan sandan Imo ta kama wani basarake mai ikirarin gadon sarauta bayan shekara daya da rasuwar mahaifinsu, Chris Obasi, a gidansa da ke Ajah a Lagos.
Uwar gida, Zaliha Shuaibu ta amsa laifin kashe jaririn kishiyarta a Kaduna, ta ce Lawal Muhammad, ƙanin mijinta, ne ya ba ta gubar da ta kashe yaron da ita.
Rundunar yan sanda a Kano ta sanar da cafke wasu matasa da kuma yara a kusa da gidan gwamnatin jihar da suke daukar bidiyo domin yin 'trending' a kafofin sadarwa.
A wannan labarin, za a ji cewa Amnesty Int’l ta soki shirin mika Hamdiyya Sharif ga ‘yan sanda, tana cewa tana bukatar kulawar likita, ba tsangwama daga gwamnati ba.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda sun kama wata matashiya yar sheksra 20, Fatima Abdulkadir bisa zargin hannu a mutuwar mutum 3 bayan sun ci abinci.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya dakatar da Sarkin Swali, HRH Wilcox Seiyefa Job, bisa zargin ƴaƴansa na cikin ƴan kungiyoyin asiri da suka hana zaman lafiya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi ta'asa a jihar Zamfara bayan sun budewa wasu matafiya wuta. Sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wani.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan wasu manoma dake tsaka da gudanar da aiki a gonakinsu a jihar Katsina. Sun hallaka mutum uku har lahira.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari