Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan gida daya, Juliet da Ngozi Chukwu sun shiga hannun ‘yan sanda bayan sun sace ɗan uwansu, suka karɓi N30m, kuma an zargesu da hannu a wasu garkuwa da mutane.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fusata bayan wasu dalibai sun haɗu wuri guda tare da kashe wasu daga cikin abokan karatunsu a Kano.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka manoma masu yawa a farmakin da suka kai.
Bayan yan bindiga sun sake limamin masallacin Juma'a, malamin da ke garin Uromi, Imam Muhammad Murtadha Obhakhobo ya karyata rahoton rundunar yan sanda.
Yayin da ake samun matsalolin rashin jituwa, gwamnatin Imo ta ba makiyaya wa'adi zuwa 24 ga Yuli 2025 su daina kiwon shanu a fili domin kare zaman lafiya da doka.
Ɗan Bello ya yi magana bayan kama shi da aka yi a Kano inda ya ce bai yi mamakin kame shi ba, yana kira ga jama’a da su kwantar da hankali, yana cikin koshin lafiya.
Rahotanni daga filinin jirgin Malam Aminu Kano, sun nuna cewa wasu jami'an tsaro daga Abuka sun kama Bello Galadanchi, wanda aka fi sani da Ɗan Bello a Kano.
Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa ya sanya dokar hana fita daga safiya zuwa dare a karamar hukumar Lamurde da ke jihar bayan barkewar rikici a kauyuka.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki kan matafiya a jihar Zamfara. Miyagun sun hallaka wasu fasinjoji tare da yin awon gaba da wasu zuwa cikin daji.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari