Hukumar Kwastam na Najeriya
Kwastam ta ce kusan N200m ake samu a kowace sa'a watau kusan N5bn kenan a wata daga tashar Apapa. Duk ranar Allah sai jami’an sun tatsi Naira Biliyan 4 a tashar.
Hukumar kwastam ta Najeriya (NSC) ta dakatar da siyar da kayayyakin abincin da ta ƙwace a farashi kai rahusa saboda abinda ya faru a jihar Legas makon jiya.
An samu turmutsitsi a wajen siyan kayan abinci da hukumar kwastam ke siyarwa talakawan Najeriya don rage radadi. Mutum bakwai sun rasa ransu a jihar Legas.
Hukumar kwastam ta ayyana cewa daga ranar 23 ga watan Fabrairu,m za a fara siyar da shinkafa da sauran kayan abinci ga talakawa a Legas da sauran sassa na kasar.
Gwamnatin tarayya ta ce ta gano hanyoyi 32 da ake safarar kayan abinci daga Najeriya zuwa wasu kasashen ba bisa ka'ida ba, wanda hakan ke haifar da tsadar abinci.
Kotun Musulunci a Jihar Kano ta bada umarnin kamo wani jami'in kwatsam mai suna Yusuf Ismail Mai Biscuit, bisa kin amsa sammacin da aka tura masa.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin sabuwar kwanturola janar ta hukumar Kwastam tare da mataimakanta guda shida ranar Litinin.
Jami’an hukumar kwastam na Najeriya a jihar Ogun, sun kama alburusai 975 da aka nade a cikin buhunan shinkafa a ranar Litinin, 27 ga watan Nuwamba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa mutum biyu a matsayin mambobin majalisar gudanarwa ta hukumar kwanstam ta kasa na tsawon shekara huɗu.
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari