Jihar Nasarawa
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya bayyana cewa akwai alamun sabbin fuskoki na shigo wa jihar yayin da ake shirye-shiryen yanke hukunci a gobe Laraba.
Kotun daukaka kara ta sanya ranar Laraba 15 ga watan Nuwamba a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa a Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa an ƙara samun hatsarin jirgin ruwa a jihar Nasarawa, karo na 16 kenan jumulla a baya-bayan nan kuma mutum huɗu sun rasu.
Yan bindiga sun kai hari yankin Gandu da ke kusa da jami'ar tarayya da ke Lafiya a jihar Nasarawa, sun harbi ɗalibi ɗaya sun tafi da wani ɗan kasuwa zuwa cikin daji.
Malamar jami'ar jihar Nasarawa da ƴan bindiga suka sace ta samu ƴanci bayan an biya maƙudan kuɗaɗen fansa. Malamar ta samu ƴanci ne a daren ranar Talata.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a gidan wata babbar malamar jami'a ta jami'ar jihar Nasarawa tare da yin awon gaba da ita zuwa cikin daji.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana kuɗin fansan da ƴan bindiga suka ƙarba kafin su sako ɗaliban jami'ar jihar da suka yi awon gaba da su.
Dakarun sojin Najeriya sun ceto ɗalibai huɗu da aka sace daga jami'ar jihar Nasarawa bayan matsin lambar da suka yi wa yan bindigam da ke tsare da su.
Kwana uku bayan harin da aka kai gidajen kwanan ɗalibai na wajen makaranta, yan bindiga sun nemi N80m a matsayin kuɗin fansar ɗaiban jami'ar jihar Nasarawa.
Jihar Nasarawa
Samu kari