Jihar Nasarawa
Shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya yi barazanar soke adaidaita sahu a yankinsa saboda aikata muggan laifuka da suke yi a karamar hukumarsa.
Sabon binciken da Statista ya fitar yau ranar Lahadi ya nuna jerin jihohin Najeriya guda goma da aka fi samun karancin kisasakamakon matsalar tsaro a 2022.
Sojojin yankin Doma, jihar Nasarawa, sun kama wasu da ake zargin masu satar karafunan titin jirgin kasa ne a Angwan Yara, karamar hukumar Keana, jihar Nasarawa.
Wasu gungun matasa sun fara zanga-zangar nuna takaicinsu bisa danbarwan shugabanci da ta raba majalisar dokokin jihar Nasarawa gida 2, sun roki Tinubu da IGP.
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kulle majalisar dokokin jihar Nasarawa biyo bayan rikicin shugabancin da ya dabaibaye majalisar kan kujerar kakakinta.
Wasu sun fara zanga-zanga a harabar majalisar jihar Nasarawa saboda zargin kakaba musu shugabannin da basa so kuma mutane ba sani ba, sun bayyana wanda suke so.
Rikicin shugabanci ya ɓarke a majalisar dokokin jihar Nasarawa bayan zaɓar kakakin majalisa har guda biyu. Tsohon kakakin majalisar da wani daban ke ta fafatawa
Wata Kungiya a Arewa ta Tsakiya ta ce nada George Akume a matsayin SGF bai wadatar ba, suna son karin mataimakin shugaban majalisar dattawa da ministan Abuja.
Tanko Al-Makura ya bayyana cewa ya janye karar da ya shigar gaban kotun zaben majalisar dokoki da ke garin Lafia saboda samar da zaman lafiya a jihar Nasarawa.
Jihar Nasarawa
Samu kari