Masu Garkuwa Da Mutane
Makonni biyu da sace su, har yanzu yan bindiga basu sako mai taimakon talakawa, Injiniya Ramatu Abarshi da diyarta da direbanta da suka sace a jihar Kaduna ba.
Wani mummunan lamarin ya faru a anguwar Uquo da ke karamar hukumar Esit Eket a cikin Jihar Akwa-Ibom a ranar 4 ga watan Nuwamban 2021, Vanguard ta ruwaito. Ana
The Punch ta rahoto cewa Shugaban tsangayar Tarihi da Nazarin Harkokin Kasa da Kasa a Jami'ar Veritas a Abuja, Dr John Adole, ya shaki iskar yanci. Wasu yan bin
Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta bayyana cewa a yanzu an hana ‘yan ta’adda da ‘yan fashi samun damar amfani da hanyoyin sadarwa bayan an hada NIN da layukan SIM.
Mazauna kauyen Magazu da kewaye a karamar hukumar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara sun fara barin gidajensu na gado sakamakon tsanantar farmakin 'yan bindiga.
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Ayuba Dakolo, dagacin kauyen Rijana da ke Jihar Kaduna da wasu manoman yankin sannan har sun bayyana abubuwan da su ke bukata a m
Masu garkuwa da mutane sun sace wata mai aikin taimakon jama’a, Ramatu Abarshi, da diyarta Amira, bayan sun gama raba kaya ga al’umman Mariri a jihar Kaduna.
Fitaccen gagararren shugaban kungiyoyin ta'addancin da suka addabi yankunan jihohin Benue, Nasarawa da Taraba, Leggi Jibrin, ya shiga hannun jami'an tsaro.
Yan bindiga sun yi garkuwa da mambobin kungiyar Makiyaya ta Najeriya (MACBAN) guda 10 tare da sace shanu 300 a jihar Anambra. Sun nemi a biya fansa miliyan N4.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari