Masu Garkuwa Da Mutane
Kungiyar Mafarauta da jami'an yan sandan jihar Adamawa sun kakkabe wasu yan fashi daga mafakarsu a yankin Gangtum da ke karamar hukumar Ganye ta jihar Adamawar.
Kungiyar tuntuba ta arewa wato ACF ta yi Allah wadai da mutuwar Hanifa Abubakar, da ake zargin shugaban makarantarsu da kashe ta bayan ya sace ta a jihar Kano.
Rundunar OPSH yayin kokarin ganin ta samar da zaman lafiya a jihar, wasu yankunan Jihar Kaduna da Jihar Bauchi ta samu nasarar halaka wasu masu garkuwa da mutan
Wani mutumi da aka kama da laifin kisan dan shekara shida ya samu yanci bayan kotu ta gani cewa yana da tabin hankali. Mai magana da yawun ma'aikatar shari'ar j
Shugaban makarantar da ya kashe dalibarsa mai shekaru biyar ya magantu da manema labarai, ya bayyana yadda ya sayi guba ya zuba wa yarinyar a abinci ta ci ta mu
Kano - Duk da karban kudin fansa milyan shida (N6million), masu garkuwa da mutane sun hallaka Hanifa Abubakar, yarinya 'yar shekara biyar da suka sace a Kano.
Gwamna Abubakar Sani Bello na jihar Neja ya bayyana yadda akalla fararen huluna 165, jami’an tsaro 25 da ‘Yan Sa Kai 30 suka rasa rayukansu cikin kwanaki 17.
Gwarazan dakarun rundunar sojojin Najeeiya sun kwato mutum 8 da yan bindiga suka yi yunkurin garkuwa da su a Kaduna, sun kuma aika yan ta'adda akalla uku Lahira
A kalla mutum hudu ne suka rasa rayukansu yayin da wasu masu tarin yawa suka jigata bayan 'yan ta'adda sun bude wa 'yan biki wuta a jihar Kaduna, su kashe 4.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari