Masu Garkuwa Da Mutane
Maharan da suka sace mutane tara a kauyen Yar Tsakuwa da ke karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto sun yi kira, sun nemi a biya miliyan N60 a matsayin fansa.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki mazauna wasu yankunan jihar Neja, sun hallaka mutane 8 tare da yin garkuwa da 15 nan take. An ce sun fara barnar ne tun ranar Jum
Mahara sun farmaki kauyen Yar Tsakuwa a karamar hukumar Rabah da ke jihar Sokoto, sun yi garkuwa da mutane tara cikinsu harda wani kansila mai ci, Lawali Bello.
Bayan dagacin kauyen Beni, Alhaji Jafaru Umar da ke karamar hukumar Munya ya kwashe fiye da makwanni uku a hannun ‘yan bindiga sun bukaci Naira miliyan 5 a mats
Yan sun kai hari gidan Sarkin Hausawan Anguwar Azara da ke Jere, jihar Kaduna, Malam Ibrahim Tanko, inda suka yi garkuwa da matansa da yaransa mata su hudu.
Wani matashi mai shekaru 16, Abubakar Abdulbasir ya shiga hannun yan sanda a jihar Katsina bayan ya yi garkuwa da wata yarinya tare da neman a biya N70,000.
Abdulmalik Tanko, malamin makaranta da ya bayyana cewa ya sace dalibarsa mai shekaru 5, Hanifa Abubakar, kuma ya kashe ta, ya musanta zargin kisan kai da ake t
Jami'an tsaro sun ceto mutane biyar da aka yi garkuwa da su wuraren dajin Dansadau a karamar hukumar Maru dake jihar Zamfara bayan kwashe kwana takwas a wurin.
Mata uku masu juna biyu sun haihu a daji yayin kokarin guduwa daga farmakin da ‘yan bindiga suka kai kauyakun su da ke Karamar Hukumar Magama cikin Jihar Neja.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari