Masu Garkuwa Da Mutane
Jama'ar karamar hukumar Dawakin Kudu sun shiga tashin hankali bayan an gano gawarwaki guda shida a gidan wani mai sayar da kayan miya, Abdul-Aziz.
Rahotanni sun bayyana cewa masu garkuwa da mutane sun sace wasu mazauna yankin Yangoji a birnin tarayya Abuja, bayan sun harbi wani jigon jam’iyyar APC.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan yan ta'adda a karamar hukumar Lau ta jihar Taraba, ta ceto mata biyu, yan bindiga sun kashe juna a yankin Wukari.
Bayan shafe kwanaki 15 a hannun masu garkuwa da mutane, yaran mai Shari'a Janet Galadima sun shaki iskar 'yanci. Yanzu haka yaran na tare da mahaifiyarsu.
Rundunar yan sandan Kano ta damke matashi mai shekaru 22 Zakariyya Muhammad da zargin sace yar makocinsa mai shekaru biyu da rabi a duniya,tare da neman fansa.
Babban malamin addinin Kirista a jihar Zamfara, Mikah Sulaiman ya samu kubuta daga hannun yan bindiga bayan ya shafe makonni biyu a hannunsu a Zamfara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya magantu kan karuwar sace-sacen yan Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan sace wasu yan jarida biyu a Kaduna.
Rahotanni sun bayyana cewa an sace wani dattijo mai shekaru 79, Kwamared Takai Agang Shamang a gidansa da ke Bikini-Tsoraurang, Manchock a jihar Kaduna.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta ce jami'anta sun samu nasarar hallaka wani mai garkuwa da mutane a jihar. 'Yan sandan sun kuma cafke takwarorinsa guda uku.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari