Masu Garkuwa Da Mutane
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun tabbatar da cewa ƴan bindiga sun sako ɗan marigayi Sarkin Gobir wa da suka sace su tare bayan basaraken ya rasu a hannunsu.
Gwamna Dauda Lawal ya musanta naɗa wanda ake zargi da hannu a ayyukan ta'addancin ƴan bindiga, Bashir Haɗeija a wani muƙamin gwamnatin jihar Zamfara.
Yan bindiga sun kashe sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa bayan da suka bukaci a biya kudin fansa a kan lokaci. A yanzu haka sun rike dansa mai suna Kabiru Isa a daji
Miyagu sun hana mazauna kananan hukumomi biyu; Musawa da Kankia a jihar Katsina sakat, yayin da su ka kai hari tare da sace mata da yara da magidanta.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun yi garkuwa da daliban kwalejin kiwon lafiya ta jihar Enugu a wani hari da suka kai yammacin ranar Alhamis.
Mazauna Gatawa da ke a Sabon Birni, jihar Sokoto sun mika lamuransu ga Allah yayin da suka dukufa da yin addu'o'in kubutar Sarkin Gobir daga hannun 'yan bindiga.
Watanni biyar bayan da al'ummar garin Allawa dake jihar Neja suka tsere daga gidajensu, rahotanni sun ce 'yan bindiga sun mamaye garin inda suke yin noma.
'Yan bindiga sun saki bidiyon Sarkin Gobir, Isa Muhammad Bawa da suka yi garkuwa da shi a watan Yuli. Sarkin ya roki gwamnatin Sokoto ta kai masa dauki.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ɗaliban jami'o'in Jos da Maiduguri ranar Alhamis sun nemi iyaye da ƴan uwa su biya N50m a matsayin kuɗin fansa.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari