Masu Garkuwa Da Mutane
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarat hallaka ƙasurgumin ɗan ta'adda aka jima ana nema ruwa a jallo, sun kwato makamai bayan musayar wuta a Taraba.
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahuta Rarara ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya na kokarin gaske wajen tallafawa 'yan kasa da magance yunwa.
Gwamnatin jihar Sokoto ta raba tallafi Naira Miliyan 10 da tirelolin abinci ga mazauna karamar hukumar Isa da rashin tsaro ya hana su sakewa domin rage radadin.
Yan fashin daji sun kai hari tare da garkuwa da sarkin Gobir Isa Bawa da ɗansa a hanyarsu ta komawa gida a ƙaramar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sakkwato.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun hallaka mutum 5 ƴan gudun hijira a masallaci a kauyen Katapko da ke yankin ƙaramar hukumar Toto a jihar Nasarawa ranar Alhamis.
Wasu miyagun 'yan bindiga da haƙarsu bata cimma ruwa ba sun kai mugun hari wani sansanin masu addu'a dake Oluwatose a Ilorin ta yamma dake jihar Kwara.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cafke wani da ake zargin kasurgumin ɗan garkuwa da mutane ne a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Kudu.
ƙaramin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya musanta alakanta shi da ake yi da Bello Turji, dan bindigan Zamfara. Ya ce bashi da hannu a ta'addanci.
Mawakin siyasa a Arewa, Dauda Kahutu Rarara ya fitar da wani sabon faifan bidiyo domin godiya ga al'umma da Shugaba Bola Tinubu da jami'an tsaro.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari