Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da harin da 'yan bindiga suka kai a kauyen Ambe da ke karamar hukumar Sanga a jihar Kaduna. Rundunar ta ce an kama dan bindiga 1.
Sojojin Nijar sun cafke kasurgumin dan bindigar nan na Najeriya, Kachallah Mai Daji a Illela a lokacin da yake yunkurin satar dabbobi a kan iyakar Najeriya da Nijar.
Dakarun ƴan sanda sun cafke masu garkuwa da mutane yayin da barci ya kwasshe su bayan sun yi garkuwa da matar fasto da wasu mutum biyu a jihar Ondo.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta yi nasarar cafke wani jarumin fina-finai mai suna Praise da zargin garkuwa da wata budurwa mai shekaru 14 a jihar.
Rundunar yan sandan Abuja sun kama wasu mata biyu bisa zargin sace yara daga jihar Sokoto. Yanzu dai an mika yaran ga gwamnati kuma likitoci na duba lafiyarsu.
'Yan bindiga sun saki bidiyon mutanen da suka yi garkuwa da su a Zamfara da kewaye, ciki har da wani Alhaji Buhari wanda ya ce shi ne Shamakin Sarkin Zamfara.
Rundunar yan sanda a Kaduna sun kama wani Aminu Garba bisa zargin satar wata yar shekaru 10 sannan ya rufe ta a cikin firinji. Ana binciken lamarin
Dalibin da masu garkuwa da mutane suka sace tare da mahaifinsa a jihar Ondo sun samu 'yanci. Hukumar makarantar ta tabbatar da kubutarsu a yau Laraba
Sojojin Najeriya sun yi nasara kan 'yan ta'adda a jihohin Taraba da Filato tare da kwato makamai. Rundunar sojin ta sanar da nasarar ne a jiya Talata
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari