
Labaran Soyayya







Hukumar Hisbah ta Kano ta kama saurayi da budurwa da suka daurawa kansu aure a gidan cin abinci, tana kuma farautar sauran abokan angon da suka tsere.

Saurayi mai suna Timileyin Ajayi da ya yankwa Salome Adaidai ya ce bai yi nadamar yanka wuyan budurwarsa ba a kan soyayya da suka kulla. Ya ce ta ci amanarsa.

Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kama wani mutumi, Saheed Ganiyu bisa zarginsa da cinnawa sahibarsa wuta a Abuja, ya ce duk da haka a shirye yake ya aureta.

Hadiza Gabon ta ce 'yan mata su daina damuwa da saurayinsu kawai, su auri mijin da ya dace, ko da mijin wata ne, a cewar wani sako daga Hassan Giggs.

Jarumar masana'antar Nollywood da ke kudancin Najeriya ta fara shirye-shirya kawo hanya mafi sauki wajen rage samari da ƴan matan da ke zaune babu aure.

Tsohon gwamnan Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi ya ce tsakaninsa da matarsa mutu ka raba domin ba zai taɓa rabuwa da uta ba.

Hukumar Hisbah ta jihar Bauchi ta titsiye dattijon nan da hotunansa ke yawo a kafafen sada zumunta tare da ƴan mata, ya bai wa mutane hakuri a bainar jama'a.

Rahoto ya nuna yadda tsadar rayuwa ta sa maza suka fara tantance kalar matan da za su aura a bangaren kashe kudin aure. Maza na raba kafa domin samun daidai da su.

An gurfanar da wani magidanci, Umar Inusa a gaban kotun shari'ar Musulunci a Kano bisa tuhumar raunata matarsa a ƙirji, alkali ya ɗage zaman zuwa watan Nuwamba.
Labaran Soyayya
Samu kari