Labaran Soyayya
Matar aure mai shekara 18, Khadija Jamilu, ta soka wa mijinta wuƙa a mazakutarsa a Potiskum, Jihar Yobe. Ƴan sanda na neman ta yayin da mijin ke FMC Azare.
Binciken OCCRP ya bankaɗo yadda Nzube Ikeji ya damfari wata 'yar Romania $2.5m; ya yi ikirarin shi Yariman Dubai ne. An bankado yadda soyayyar intanet ta janyo zamba
Wani saurayi a Abuja ya shiga tashin hankali bayan mutuwar budurwarsa, Esther, yayin ziyara. An bayyana cewa ta rasu a asibitin Kubwa bayan fara amai.
Wata mata ta kashe mijinta da budurwarsa da adda a Jihar Delta; a Ondo ma wata ta fasa wa mijinta kai da taɓarya ranar 15 ga Janairu, 2026, saboda zargin cin amana.
Wata uwargida ta kashe mijinta Momo Jimoh Jamiu a Kogi bayan ya kara aure, har ma matar ta haifa masa magaji. Rundunar 'yan sanda na farautar matar da ta tsere.
Yadda wani matashi ke cikin alheri dumu-dumi yayin da budurwarsa ke masa kyautar kudi duk lokacin da yace yana son ta, ya nuna shaidar biya daga banki.
Wata kotun Rivers ta yanke wa ɗalibin jami'ar UNIPORT, Damian Okoligwe, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kashe masoyiyarsa Justina Otuene da sassara jikinta.
Gwamnatin Zamfara ta aurer da mata 200, wadanda suka hada da marayu, zawarawa da masu ƙaramin ƙarfi, tare da ba wasu horo kan koyon kaji da kwamfuta.
Wani matashin saurayi, Jibrin Sa'idu Lamido ya rasa rayuwarsa kan soyayya da wata budurwa yar shekara 22 a jihar Yobe, yan sanda sun fara bincike.
Labaran Soyayya
Samu kari