Labaran Soyayya
Wasu ma’aurata sun koka yayin da bakin da suka gayyata suka ki hallara. Ma’auratan sun kasha fiye da naira miliyan 43 kuma suna sa ran samun baki 88.
Wani bidiyo mai ban dariya da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani ‘dan Najeriya ya gano cewa matarsa na yi masa karya game da kudin awon ciki.
Wani matashi ya rabu da budurwasa saboda furucin da ta yi cewa ba za iya wanke masa kayansa ba idan suka yi aure saboda mahaifiyarta bata wankewa kayan mahaifinta.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani malamin jami’ar Abia ya durkusa kan gwiwarsa don neman auren wata dalibarsa a aji a ranar masoya ta duniya.
An dade da sanin watan Fabrairu a matsayin watan soyayya kamar yadda ake bikin ranar masoya a duk shekara a ranar 14 ga wannan wata, amma akwai inda ba sa yi.
An shiga jimami da takaici bayana tata sabuwar amarya a jihar Neja ta dauki matakin hallaka mijinta har lahira duk kuwa da kaunar da ke tsakaninsu.
Kwaliyyar ban al’ajabi da wata amarya ta yi a ranar aurenta ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. A cikin bidiyon, an gano angon na kallonta yayin da ta sha hoda.
George, ‘dan achaba, ya fada tarkon son kwatomarsa Catherine Thomas, duk da tazarar shekaru masu yawa da ke tsakaninsu. Masoyan sun bada labarin soyayyarsu.
A karshen makon da ya gabata ne wani mutum da aka bayyana sunansa da Tony ya fille kan budurwarsa a unguwar Kabeama da ke karamar hukumar Sagbama ta jihar Bayelsa.
Labaran Soyayya
Samu kari