
Matawalle







Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta zuba idanu wasu 'yan siyasa su na kokarin tunzura jama'a da haddasa fitina ba.

Wasu rahotanni na zargin cewa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, yana cikin karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara yayin da sojoji suka kara matsa masa.

Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta umarci jami'an tsaro da su saki tsohon hadimin Gwamnan Zamfara, Bashir Hadejia, wanda ta ce an kama shi ba bisa doka ba.

Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya bukaci a karawa ma'aikatar tsaro karin kudade domin magance matsalolin rashin tsaron da ake fama da su a kasar nan.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan daba sun kai farmaki kan jigon APC a jihar Zamfara, Dr. Sani Shinkafi bayan ya soki ayyukan ta'addanci na Bello Turji.

Bayan faruwar iftila'in harin bam da sojoji suka yi, Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle ya kai ziyarar ta'aziyya ga Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu.

Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi martani kan dawo da hakar ma'adanai a jihar Zamfara. Ministan ya nuna cewa hakan zai bunkasa tattalin arziki.

Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya yi magana kan bullar 'yan ta'addan Lakurawa masu tayar da kayar baya a Najeriya. Matawalle ya ce ba gaskiya ba nw.

Ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba su umarnin kawo karshen ayyukan ta'addanci a shekarar 2025 da za a shiga.
Matawalle
Samu kari