Matawalle
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu dan dimokuradiyya ne kuma ba ya katsalandan a bangaren shari'a.
Gwamnatin Zamfara ta tabbatar da cewa Gwamna Duda Lawal ya amimce da bai wa matasa yn bautar kasa, NYSC alawus, ya yaba da gudummuwar da suke ba da wa.
Wata kungiyar fararen hula a Zamfara ta bayyana shirin ta na maka Bello Matawalle a kotu kan zargin amfani da takardar karatu mai dauke da ayoyin tambaya.
Karamin ministan tsaro, Muhammad Bello Matawalle ya bayyana cewa yan adwa na amfani da halin da ake ciki na rashin tsaro wajen tunzura yan Najeriya.
Bello Matawalle ya bayyana kwarin gwiwa cewa Shugaba Tinubu zai samu karin kuri’un Arewa a 2027 musamman a Arewa maso Yamma saboda tsaro ci gaba.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya bayyana cewa nasarorin Shugaba Tinubu cikin karin wa’adi na shekaru hudu za su kai Najeriya matsayi mafi girma.
Kungiyar NDMG-USA ta yi baranzanar maka yan Majalisar Amurka a kotu kan zargin karya da ta jinginawa Sarkin Musulmi da karamin ministan tsaro, Bello Katawalle.
Karamin Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata zargin yunƙurin bada cin hanci ga jami’in Amurka, yana mai cewa labarin ƙarya ne mara tushe.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Matawalle
Samu kari