
Matawalle







Ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba su umarnin kawo karshen ayyukan ta'addanci a shekarar 2025 da za a shiga.

Ksramin ministan tsaron Najeriya ya nuna goyon bayansa kan kudirin haraji na gwamntin Bola Tinubu. Ya yaba da manufofinsa kan tattalin arzikin kasar nan.

Sojojin kasar nan sun fara sharbar romon zanga-zanga. Ma'aikatar tsaro ta sanar da cewa an fara biyan sojojin hakkokinsu. Lamarin ya faru bayan sun yi zanga-zanga.

Kungiyar ICNGO ta karrama karamin ministan tsaro, Dakta Bello Matawalle. Kungiyar ta karrama ministan ne kan nasarorin da ya samu a wajen samar da tsaro.

A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.

Matasan jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara sun fusata bisa zanga zangar da wasu su ka gudanar a babban birnin tarayya Abuja, ana neman a tsige Bello Matawalle.

Mata da maza daga Zamfara suka gudanar da zanga-zanga a Abuja, sun roƙi Tinubu ya kori Matawalle daga matsayin minista kan zargin alaka da 'yan bindiga.

Wata kungiya a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci hukumar DSS ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, kan zargin alaka da 'yan bindiga.

Ministan tsaro a Najeriya, Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun yi alhinin mutuwar hafsan sojojin Najeriya inda suka jajantawa Shugaba Bola Tinubu.
Matawalle
Samu kari