![Bello Matawalle: APC ta fadi manufar masu son ganin EFCC ta binciki minista](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
Matawalle
![Bello Matawalle: APC ta fadi manufar masu son ganin EFCC ta binciki minista](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
![Binciken Matawalle: An yi sabuwar fallasa kan masu zanga-zanga a EFCC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f81cc4c4c1ab8b15.jpeg?v=1)
![Matawalle: EFCC ta yi magana kan binciken tsohon gwamnan Zamfara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
![Yan bindiga sun kai sabon hari mahaifar ministan Tinubu, sun tafka babbar barna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2dd7c0b83e97452d.jpeg?v=1)
![Sanata Marafa ya caccaki ministan Shugaba Tinubu kan sukar Dattawan Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ef4c75e19f2a7aa1.jpeg?v=1)
![Yayin da NEF ta yi da-na-sanin zaben Tinubu, shugabannin Fulani sun fadi matsayarsu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6ec1511e55889aa9.jpeg?v=1)
![Matawalle ya dauki zafi kan 'yan Arewa, ya kalubalanci wadanda Tinubu ya ba mukami](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6c6be7730b518af4.jpeg?v=1)
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi kakkausar suka kan kungiyar Dattawan Arewa inda ya kalubanci masu mukamai a yankin su kare gwamnatin Bola Tinubu.
!["Makaho ne kaɗai zai ce Tinubu ya gaza" Minista ya maida zazzafan martani ga NEF](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6c6be7730b518af4.jpeg?v=1)
Karamin ministan tsaron Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya ce Bola Ahmes Tinubu ya shirya zuba manyan ayyuka a Arewacin Najeriya, ya soki NEF.
![Ministan tsaro ya caccaki dattawan Arewa kan kalaman da suka yi game da Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya caccaki kungiyar dattawa Arewa bisa kalamaɓ da ta cewa Arewa ta yi nadamar zaben Tinubu.
![Ministan Tinubu ya fadi lokacin da za a kawo karshen 'yan ta'adda a jihohin Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f171c420d88a91a6.jpeg?v=1)
Karamin ministan tsaro Bello Muhammad Matawalle, ya yaba sojojin Najeriya kan nasarorin da suke samu na sheke 'yan ta'adda. Ya ce za su kawo karshen matsalar.
![Kungiyar Kudu ta shiga sabgar Arewa, ta ba gwamna shawara kan Matawalle](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2d1777e3a4e65f65.jpeg?v=1)
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
![APC ta dauki zafi kan sharrin da aka yi wa Matawalle, ta gargadi PDP a Zamfara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC a Arewa maso Yamma ta gargadi jami'yyar PDP a jihar Zamfara kan zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya raba shinkafa ga 'yan bindiga.
![Tallafin Ramadan: Ministan Tinubu ya raba shinkafa ga 'yan bindiga? Bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
An musanta ikirarin da wani shafin yada labarai ta yi na cewa karamin ministan tsaro, Bello Muhammad Matawalle, ya raba buhunan shinkafa ga 'yan bindiga.
![Kungiya ta yi magana kan zargin da ake yi wa ministsn Tinubu na ba 'yan bindiga tallafin abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ac112ac9b3377f47.jpeg?v=1)
Wata kungiya mai suna Arewa Youth for Peace and Security ta caccaki gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare kan yadda matsalar rashin tsaro ta kara tabarbarbarewa.
![Kiran juyin mulki: Minista ya dauki zafi, ya bada umarni ga jami'an tsaro a dauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6c6be7730b518af4.jpeg?v=1)
Bello Matawalle, karamin ministan tsaro ya tura sakon gargadi ga masu fatan juyin mulki a Najeriya inda ya ce basu kishin dimukradiyya da ci gabanta.
Matawalle
Samu kari