Matawalle
Mutum ɗaya ya mutu, shida sun ji rauni a turmutsutsin da aka samu a gidan Ministan Tsaro, Bello Matawalle a Gusau. An ce lamarin ya faru ne a ziyarar ministan.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya da ke mulki a Zamfara ta karyata ikirarin da APC ta yi na cewa ana shirin kai wa Bello Matawalle hari idan ya sauka a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce ba wani laifi da Yerima ya yi a yayin musayar yawun da aka yi tsakaninsa da Nyesom Wike.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta caccaki PDP mai mulki. APC ta ce PDP ta tsorata kan ziyarar da Bello Matawallw yake shirin kawowa jihar.
Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Bello Matawalle, da lalata jam’iyyar ta hanyar janyo mambobi su koma APC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Sokoto ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a shari'ar Bello Matawalle da gwamnatin jihar Zamfara.
Mazauna kauyuka 30 a Kaura-Namoda sun gudanar da zanga-zanga a Gusau, suna rokon gwamnati ta kawo karshen ta’addancin da ke halaka rayukansu kullum.
Bayan Bola Tinubu ya rattaba hannu kan dokar haraji, shugaban kwamitin sauya tsarin haraji, Taiwo Oyedele, ya ce dokar ba za ta cire kuɗi daga aljihun talakawa ba.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta shirya daukar matakin shari'a kan abin da ta kira zarge-zarge marasa tushe da jam'iyyar PDP ta yi a kan Bello Matawalle.
Matawalle
Samu kari