Matawalle
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya sha alwashin cewa zai sake nazari kan bincike tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle a badaƙalar N70bn.
An yi gwamnonin da suka dare mulki saboda hukuncin kotu, rasuwa ko tsige masu mulki. Rahoton nan ya tattaro wadanda suka samu mulki a sakamakon hukuncin kotun koli
Bayan hare-haren da yan bindiga suka kai kananan hukumomin Bokkos da Barkin Kadi na jihar Filato, yan siyasa sun fara kai ziyara, ciki harda Shettima da Peter Obi.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle ya gargadi sabbin Burgediya Janar 47 da suka samu karin girma zuwa Manjo Janar kan dakile matsalar tsaro a Najeriya.
Bana Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya zama shugaban APC, rahoton nan ya tattaro wasu jihohin da ake tunanin za su iya fadawa hannun jam’iyyar APC nan ba da dadewa ba.
Wata kungiyar lauyoyi mai suna 'Concerned Citizens' ta yi alkawarin tattara lauyoyi 300 domin kare nasarar Bello Matawalle na jam'iyyar APC a kotun koli.
Karamin ministan tsaro Bello Muhammad Matawalle, ya yaba wa dakarun sojoji bayan sun yi ajalin yan bindiga a kusa da Tungar Mangwaro cikin jihar Neja.
Gwamnatin jihar Zamfara a karkashin jagorancin Gwamna Bello Matawalle ta sannar da kwato motoci 50 daga hannun tsohon gwamnan jihar Bello Matawalle.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Matawalle, ya dauki matakin zuwa kotun daukaka kara bayan wata babbbar kotu ta yi umarnin kwace masa motoci.
Matawalle
Samu kari