Matawalle
Akwai alamu cewa Shugaba Bola Tinubu zai sake korar wasu manyan jami’an tsaro bayan murabus na Mohammed Badaru Abubakar d aka kafa dokar ta-baci.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa bisa dalilan lafiya, kuma Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da hakan.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya gana da Bola Tinubu a Abuja domin tattauna matsalolin tsaro da cigaba, tare da godewa gwamnati kan ceto daliban GGCS Maga.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Nasir Idris ya bayyana jin dadin ceto daliban Maga 24 da sojoji suka mika masa, ya jaddada godiya ga Shugaba Tinubu.
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya bukaci al'umma su bai wa jami'an tsaro hadin kai yayin da ake dab da kubutar da dalibai matan Kebbi.
Ministan tsaro Bello Matawalle ya ce an kama sojojin da suka janye kafin sace daliban Maga, kuma za su fuskanci hukunci idan aka same su da laifi.
Ministan tsaro Bello Matawalle ya isa Birnin Kebbi domin aiwatar da umarnin Shugaba Tinubu na hanzarta ceto dalibai akalla 25 na GGCSS Maga da aka sace.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci karamin ministan tsaron kasa Bello Matawalle ya koma Kebbi domin sa ido kan batun sace dalibai mata 24 a Maga.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya bukaci dakarun sojoji da su ci gaba da jajircewa wajen aikin da suke yi na samar da tsaro a kasar nan.
Matawalle
Samu kari