
Matawalle







A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.

Matasan jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara sun fusata bisa zanga zangar da wasu su ka gudanar a babban birnin tarayya Abuja, ana neman a tsige Bello Matawalle.

Mata da maza daga Zamfara suka gudanar da zanga-zanga a Abuja, sun roƙi Tinubu ya kori Matawalle daga matsayin minista kan zargin alaka da 'yan bindiga.

Wata kungiya a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci hukumar DSS ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, kan zargin alaka da 'yan bindiga.

Ministan tsaro a Najeriya, Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun yi alhinin mutuwar hafsan sojojin Najeriya inda suka jajantawa Shugaba Bola Tinubu.

Gwamnatin jihar Zamfara ta yi magana kan dalibanta da ke zube a kasar Cyprus inda ta ce ta himmatu wurin shawo kan matsalolin da suke fama da su.

Jigo kuma Tsohon dan takarar a Majalisar Tarayya a karkashin PDP a jihar Kogi, Austin Okai ya caccaki Bola Tinubu kan garambawul da ya yi a gwamnatinsa.

Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana dalilin da ya sa ba a kori karamin ministan tsaro ba, Bello Matawalle, duk da zarge-zargen da ake masa.

A wannan labarin za ku ji cewa matsalolin tsaron Arewacin kasar nan, musamman a jihohin Katsina da Zamfara sun sa an yi taro na musamman a Abuja.
Matawalle
Samu kari