Lafiya Uwar Jiki
Gwamnatin jihar Ogun ta yi gargadi mai kama hankali bayan samun bullar cutar kwalara a karamar hukumar Ijebu ta Arewa a jihar, ta ba da shawarar kai rahoton asibiti.
Shugaban Bola Ahmed Tinubu ya amince da shirin rabon gilashin ido fiye da miliyan 5 ga yan Najeriya masu fama da lalurar gani a sassan kasar don tallafa musu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa jihar tana buƙatar allurar rigakafin cutar Mashaƙo aƙalla miliyan 6 domin yaƙar cutar da ta addabi jihar.
Masu binciken lafiya sun fadi cewa taku 4,000 a ko wace rana na rage saurin mutuwa da kuma kara lafiyar zuciya, binciken ya ce dattawa na bukatar taku 10,000.
Kungiyar likitoci masu neman ƙwarewa sun dakatar da fara zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a ƙasar nan. Likitocin sun aike da sabbin sharudda ga Tinubu.
Mai martaba sarkin Zazzau, Ahmad Bamalli, ya yi kira ga iyaye da su yi ƙoƙarin tura 'ya'yansu mata domin su yi karatu a bangaren aikin likitanci. Ya bayyana.
Mahaifi ya rasa ransa yayin ceto dansa daga rugujewar gini bayan tafka ruwa kamar da bakin kwarya a jihar Ondo, ya rasu inda aka gano shi a kife a kan dansa.
Hukumar Kula da Asibitoci ta jihar Kano (HMB), ta sanar da korar manyan jami'an lafiyar asibitoci guda uku da ke jihar. Haka nan ta sanar da dakatar da likitoc.
Soyayya kamar yadda Hausawa suka ce ruwan zuma ce, mafi yawan mata na fuskantar matsalar inda za su dace da mijin kwarai ganin yadda halayen mazajen ya sauya.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari