Lafiya Uwar Jiki
Jagoran APC, Hon. Olatunbosun Oyintiloye ya ce magani ya fi karfin ‘Yan Najeriya, sai shugaban kasa ya yi wani abu. ‘Dan siyasar ya yi kira ga Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta neman likitoci da daliban kiwon lafiya da su shiga aikin soja don bunkasa lafiyar jami'an sojin kasar. Tinubu na shirin gina kwaleji.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya sanar da daukar hutu a ranar Laraba, 13 ga watan Disamba, 2023 don zuwa neman lafiyarsa. Aiyedatiwa zai zama gwamna.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kaduna, Mista Daniel Amos ya bai mutanen yankinsa fiye da dubu daya kulawar lafiya kyauta musamman ga marasa karfi.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir ya kaddamar da bas bas na asibitin tafi da gidanka don amfanin Kanawa da ba su kulawar gaggawa a jihar baki daya.
Mahaifiyar rikakken dan daba da ake nema ruwa a jallo a jihar Kano, ta yi ta-maza inda ta mika shi ga 'yan sandan jihar a ranar Talata. Ta nemi a yi masa afuwa.
Wata dalibar Jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, Subair Enitan ta kwana a gadon asibiti bayan shafe awanni 58 ta na wanki babu kakkautawa a jihar Osun.
Bayo Onanuga ya ce in banda tiyatar da aka yi wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a guiwa tun kafin fara kamfe, bau wata rashin lafiya da ke damunsa a yanzu.
Ɗan majalisar jihar Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya yi alƙawarin biyan kuɗin maganin Fatima Shu'aibu ƴar shekara biyar mai fama da cutar daji a fuskarta.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari