Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka babban kwamandan Boko Haram da ake nema.
Sojojin Najeriya sun yi wa 'yan Boko Haram luguden wuta ta sama da kasa a jihar Borno a yankin Bita. Sojoji sun kashe mayakan Boko Haram guda 60 a harin.
Jami'an tsaro na hukumar DSS da sojoji sun yi gumurzu da 'yan bindiga a jihar Neja. Jami'an tsaron sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.
Sanatocin Najeriya sun ce akwai alamar kara karfin Boko Haram na da alaka da zaben 2027 kamar yadda aka yi a zaben 2015. Sun bukaci Tinubu ya kara kokari.
Za a ji yadda dakarun sum kama sojoji 18 da ’yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ’yan bindiga, yayin da bincike ya gano miliyoyin ntaira a asusun su.
Kwamandan Operation Hadin Kai, Laftanar Janar Abdulsalam Abubakar ya ce sun kama 'yan kasashe waje da ke ba Boko Haram horo da dabarun yaki a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Plateau. Sojojin sun hallaka wasu daga cikin 'yan bindigan bayan sun yi musu kwanton bauna.
A labarin nan, za a ji Sojojin Najeriya sun dakile hari a Sabon Marte, sun kashe 'yan Boko Haram da ISWAP da dama. Sojoji biyu sun rasa rayukansu yayin fafatawar.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari