Labarin Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wani Darakta Janar a yankin Kudu maso Gabas ya shiga hannun sojojin Najeriya bisa hada baki a shirin juyin mulki a kasa.
Majalisar dattawan Najetiya ta karbi sunayen sababbin hafsoshin tsaro daga wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta sanya lokacin tantance su.
Wasu masu safarar miyagun kwayoyi sun kai farmaki kan jami'an hukumar NDLEA da sojoji a jihar Edo. An kai farmakin ne domin hana su gudanar da aikinsu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa da sababin hafsoshin tsaron Najeriya a fadar gwamnati da ke Abuja, ana sa ran za su tattaunawa batun tsaron kasa.
Mai sharhi kn lamuran tsaro, Audu Bulama Bukarti ya ce sauya hafsoshin tsaro ba zai kawo mafita ba har sai an sauya salon yaki da 'yan ta'adda a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Kebbi. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu yawa bayan an gwabza fada.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kogi, Usman Ahmad Ododo ya jinjinawa shugaban kasa, Bola Tinubu bisa nadin Manjo Janar Waidi Shaaibu a matsayin COAS.
Tsohon babban jami’in soja, Manjo Janar Anthony Atolagbe (mai ritaya), ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu bisa sauye-sauyen da ya yi a rundunonin tsaron kasar.
Babban mai bincike a Cibiyar Nazarin Rikice-rikice ta Duniya da ke Bonn, Oyewole Oginni, ya ce Bola Tinubu ya yi abin da ya dace da ya aauta hafsoshin tsaro.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari