Labarin Sojojin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi zama da manyan hafsoshin tsaro da masu ruwa da tsaki a harkar biyo bayan kuskuren da aje zargin sojoji sun yi.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya kai ziyarar ta'aziyya zuwa jihar Borno, biyo bayan harin 'yan ta'addan ISWAP da ya hallaka sojojin Najeriya.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa an yi nasarar hallaka yan bindiga 100 a kauyuka daban daban a karamar hukumar Shiroro, sai dai an rasa yan banga 14.
Dakarun sojojin Najeriya sun ba hammata iska a tsakaninsu yayin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai a jihar Bayelsa da ke yankin Kudu maso Kudu.
Ga jerin sunayen manyan jami'an sojin Najeriya da aka kashe a fagen fama daga 2016 zuwa 2026, ciki har da Birgediya Janar O. Braimah da aka kashe jiya.
Kungiyar Boko Haram ta saki bidiyon wasu mutane da ta kama a garin Ngoshe da ke jihar Borno. Mutan da aka sace sun nemi taimakon gwamnatin Najeriya.
Tsagerun 'yan ta'addan ISWAP sun kai hare-hare kan sansanonin sojoji a jihar Borno. Hare-haren na su sun yi sanadiyyar kashe Birgediya Janar da sojoji 17.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari