Kungiyar Izala
Shugaban Izala na Afirka, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bayyana cewa ya kamata gaba daya musulmi da wadanda ba musulmi ba su sanya Bola Ahmed Tinubu a addu'a.
Kwamitin Malamai masu da'awar sunnah sun nemi a saka doka domin hana mutane gama gari zargin jama'a da batanci a jihar Kano. Sheikh Gadon Kaya ne ya yi bayanin
Dr Ibrahim Jalo Jalingo a bukaci gwamna Radda ya shirya mukabala da dan kala kato, Yahaya Masusuuka kamar yadda aka yi da Abduljabbar a Kano lokacin Ganduje
Izala ta Najeriya ta yi rashin daraktan agaji na Katsina, Alhaji Abdullahi Bakori, wanda Sheikh Bala Lau, ya bayyana a matsayin mutum mai riƙon amana.
Izala a Kano ta bukaci 'yan sanda, DSS da gwamnatin Kano ta dauki mataki kan zargin 'yan Darika da kona mata masallaci da kai wa limami hari a Mauludin Takutaha
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar da gudummawar Naira miliyan 10 ga kungiyar JIBWIS reshen jihar Gombe, a wajen kaddamar da sabon dakin ajiyar gawa.
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ziyarci shugaban Malaman Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir kan rasuwar Saidu Hassan Jingir a Filato.
Kungiyar Izala reshen Kankia ya sanar da rufe masallacin Juma'a sakamakon ambaliyar ruwan da ta mamaye shi, ta fara shirye shiryen gina sabon masallaci.
Kungiyar Izala za ta gabatar da wa'azi da taron gabatar da littattfan Sheikh Abubakar Mahmud Gumi a jihar Kaduna. Shugaba Bola Tinubu da El-Rufa'i za su halarta.
Kungiyar Izala
Samu kari