Kungiyar Izala
Kungiyar Izala ta magantu kan yadda wasu 'yan ta'adda suka kashe musulmai da dama a jihar Filato a jiya Asabar. Kungiyar ta yi kira ga a zauna lafiya a ko ina.
mallam Lawan Sauri, babban kwamandan Agaji na kungiyar Izala ta kasa ya amsa kiran mahaliccinsa sakamakon hatsarin mota da ya cika da shi a hanyar Abuja-Kaduna.
Shugaban kungiyar Jama’atu Izalatul Bidia Waikamatussunnah, JIBWIS, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya umurci dukkan malamai da ke limancin khamsul-salawat su fara y
Sani Yahaya Jingir, babban Malamin kungiyar Izala yana ganin kokarin Gwamnatin APC. Malamin yace duk abin da ke faruwa yau, an fuskanci abin da ya fi haka a da
A jiya aka ji cewa Fafaroma Francis ya ce ayi wa Najeriya addu’ar neman zaman lafiya. Fafaroma ya na neman a sa mutanen kasar a addu’a kan halin da ake ciki.
Shugaban Kungiyar Sheikh Bala Lau ya ce har wadanda ba Musulmi ba sun sanya mana taimako" wajen gina Jami'ar Assalam ta kungiyar Izala da ake ginawa a Jigawa.
Jama’atul Izalatul Bidi’a Waikamatul Sunnah za ta kafa jami’ar addini a Arewa. Wasu Gwamnoni da ‘Yan Majalisa sun taimaka da gudumuwar Miliyan 400 domin aikin.
Jihar Yobe ta rasa ‘Ya ‘yanta biyu a cikin kusan lokaci guda. Shehin Malamin nan, Ibrahim Damaturu ya rasu ranar Lahadi har JIBWIS da Gwamna sun yi magana.
Ana fama da matsanancin tsadar rayuwa a Najeriya a daidai wannan lokaci. A jiya ne wani Malami ya yi kuka a masallaci saboda halin da Bayin Allah su ke ciki.
Kungiyar Izala
Samu kari