Zaben jihohi
Jigon APC, Chekwas Okorie ya ce yawancin gwamnoni daga jam’iyyun adawa na komawa APC ne saboda tsoron EFCC da rashin tabbacin kare kansu bayan mulki.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi magana kan wanda zai gaje a siyasar 2027. Makinde ya ce wanda zai gaje shi zai iya fitowa cikin jami'ansa da suke tare.
Jam'iyyar APC ta hana yan siyasa biyu shiga zaben fidda gwanin da zata shirya domin tsaida dan takarar gwamnan jihar Ekiti a zaben da za a yi a shekarar 2026.
'Dan takarar ADC a Anambra, John Nwosu, ya rantse a kotu cewa zai yi wa’adi ɗaya kacal idan ya ci zabe, domin jaddada shugabanci na gaskiya da adalci ga shiyyoyi.
Farfesa Mahmood Yakubu ya kusa kammala wa'adinsa a shugabancin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). An yi duba kan wadanda za su maye gurbinsa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce shekarar 2027 ta Allah ce, kuma ba zai bari barazana ta siyasa ta hana shi ci gaba da ayyukan alheri ba a Kano.
Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ce lokaci ya yi da zai mulki Oyo, yayin da bayyana niyyarsa ta yin takarar gwamna a 2027 bayan shan kaye a 2019 da 2023.
Jam’iyyar APC ta kaddamar da kwamitin kamfen mutum 1,800 domin fitar da Nicholas Ukachukwu a matsayin sabon gwamnan Anambra a zaben 8 ga Nuwamba, 2025.
Gwamna Dikko Radda ya ce ilimi shi ne makamin yaki da rashin tsaro, ya kaddamar da makarantu na musamman a Katsina tare da tallafa wa dalibai a waje.
Zaben jihohi
Samu kari