Zaben jihohi
Majalisar Dattawa za ta duba ƙudurori 31 kan kirkirar sabbin jihohi, 'yan sandan jihohi, da 'yancin kananan hukumomi a zaman jin ra'ayoyin jama'a na watan Yuli.
A watan Nuwamba, 2025 hukumar zaɓe mai zaman kanta watau INEC za ta gudanar da zaɓen gwamna a jihar Anambra, mun haɗo masu manyan yan takara huɗu.
Gwamnatin Anambra ta nemi N800m daga jam'iyyun siyasa 16 domin ba su izinin gudanar da yakin neman zaben gwamnan jihar da za a gudanar a Nuwamba, 2025.
'Yan APC a Osun da Anambra na nuna damuwa da ganawar Ademola Adeleke da Charles Soludo da Shugaba Bola Tinubu, suna zargin hakan na iya barazana ga jam'iyyarsu.
Gwamnatin jihar Anambra ta musanta zargin cewa Gwamna Charles Soludo ya tuntuɓi boka don neman nasarar zaɓe da za a yi a ranar 8 ga Nuwambar 2025.
Hukumar INEC ta sanar da cewa za a yi zaben gwamnoni a jihohin Ekiti da Osun a Yuli da Agusta a 2026. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da haka.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa shi da takwarorinsa ba za su yarda a rusa hukumomin zaɓen jihohi ba, ya ce INEC kanta tana fuskantar matsala.
Gwamna Abdullahi Sule zai nemi kujerar Sanatan Nasarawa ta Arewa a 2027. An bayyana cewa gwamnan tuni ya kafa kwamitin da zai shirya neman takararsa.
Wasu yan APC a Kaduna sun nemi Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani da su fara shirin tsayawa takara a 2027, domin za su samu goyon bayansu a rumfunan zabe.
Zaben jihohi
Samu kari