Jihar Yobe
Ma'aikacin banki kuma malami a jami'ar jihar Yobe, Sheriff Almuhajir ya ce ya yi mafarkin shugaba Muhammadu Buhari ya shiga aljanna bayan birne shi da aka yi.
Yar fitaccen dan adawa, Zainab Galadima ta ce gwamnatin Bola Tinubu ba ta ba ta wata dama ba, kuma ba ta taba zuwa neman kwangila tun hawansa mulki ba.
Matar tsohon gwamna a jihar Adamawa, Boni Haruna ta fice daga jam’iyyar PDP zuwa ADC a wani taron mata yayin da haɗaka ke kara ƙarfi gabanin zaben 2027.
Adamu Waziri, tsohon ministan Najeriya, ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa ADC don neman shugabanci na nagar saboda damuwar rashin tsaro da halin tattalin arziki.
Wani hadimin gwamnan jihar Yobe a Arewacin Najeriya ya yi murabus daga mukaminsa inda ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC da aka ƙaddamar saboda hadaka.
NiMet ta gargadi Najeriya game da ruwan sama mai karfi da tsawa a yau Talata, tana mai hasashen ambaliyar ruwa musamman a Arewa, kuma ta ba da shawarwari ga jama'a.
Wani bam da ake zargin 'yan ta'adda ne suka dasa shi ya yi sanadiyyar rasuwar mutane a jihar Yobe. Wasu mutane kuma sun jikkata sakamakon fashewar.
A labarin nan, za ji cewa rundunar yan sandan Kano ta samu kiran gaggawa a kan fashewar wani abu da ake kyautata zaton bam ne, wanda ya jikkata mutane 15 a jihar.
Sheikh Abdallah Mahmud Adam daga Yobe ya bayyana goyon bayansa ga Iran duk da bambancin aƙida, yana mai cewa yanzu Musulunci ne ke gaba da komai.
Jihar Yobe
Samu kari