Jihar Yobe
Hukumar Hisbah ta jihar Yobe tare da hadin guiwar hukumomin NDLEA da NSCDC sun rufe 'Maina Lodge' a birnin Damaturu, inda suka kama katon 209 na giya.
Rikici tsakanin manoma da makiyaya a Nangere, Yobe ya yi sanadin mutuwar mutum daya da jikkatar wasu da dama, an kwato dabbobi 31 yayin da bincike ke ci gaba.
A wannan labarin, za kun ji cewa Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ya murkushe Boko Haram tun 2002 saboda karfin ikon sojin da jajircewa ya nuna a zamaninsa.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan karuwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram. Ta bukaci a kara tura sojoji da kayan aiki jihohin Borno, Yobe.
Tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan, ya musanta zargin da aka jefe shi da shi na sanyawa a cafke wani dan mazabarsa bisa sukar ayyukansa.
Yayin da matsalar tsaro ke kara kamari, shugaban jamiyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya bukaci gwamnati ta sauya dabarar tsaro ta hanyar maida dazuka sansanonin sojoji
Boko Haram sun kai hari sansanin sojoji a Buni Yadi, jihar Yobe, inda suka kashe sojoji hudu, suka lalata makamai, motocin yaki da bindigogin rundunar.
'Yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a wani sansanin sojoji da ke jihar Yobe. 'Ƴan ta'addan sun hallaka sojojo tare da lalata kayayyakinsu masu yawa a harin.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya nuna damuwarsa kan rikicin Boko Haram. Gwamnan ya ce talauci da jahilci na taka rawa wajen ruruwar da rikicin ke yi.
Jihar Yobe
Samu kari