Jihar Yobe
Bayan korafe-korafe kan rashin lafiyar Mato Yakubu, Gwamna Mai Mala Buni ya amince zai ɗauki dawainiyar dukkan kuɗaɗen jinyar jarumi Malam Nata'ala.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta lissafa wasu jihohi da yankunan da ake sa ran za su gamu da iftila'in ambaliya a cikin kwanaki biyar da za a yi mamakon ruwa.
Ma’aikatar Ilimi a Najeriya ta fitar da wata sanarwa game da kyautar da aka ba daliba Nafisa Abdullahi inda ta ce ba gwamnatin tarayya ba ne ta bayar.
Jarumin fina-finan Kannywood, Mato Yakubu, da aka fi sani da Malam Nata’ala, ya bayyana farin ciki bayan samun tallafin kudin jinya daga gwamnatin Nijar.
NiHSA ta yi gargadi cewa jihohi 29 da Abuja za su fuskanci ambaliya daga 1–15 ga Satumba 2025, inda kananan hukumomi 107 da al’ummomi 631 ke cikin hadari.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama hade da tsawa da iska zai sauka a sassa daban-daban na kasar nan, ta bukaci mazauna garuruwan da ake fama da ambaliya su shirya.
Gwamnatin Tarayya ta karrama daliba daga jihar Yobe, Nafisa Abdullahi wacce ta lashe gasar Turanci ta duniya da aka yi a London, inda ta ba ta kyautar N200,000.
Ambaliyar ruwa ta afku a Yobe, inda ta shafi gidaje 4,521 tare da raba mutane fiye da 12,000 da muhallansu. Gwamnati ta ɗauki matakan gaggawa a inda abin ya faru.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya gana da jagororin Darikar Tijjaniyya karkashin Sheikh Ibrahim Shehu Dahiru Usman Bauchi. Ya roki a yi wa Tinubu addu'a.
Jihar Yobe
Samu kari