Jihar Kogi
Wasu mahara, akalla su uku dauke da mugayen makamai sun far wa gidajen iyayen Sanata Natasha Akpoti Uduaghan da ke jihar Kogi, inda suka yi fashe-fashe
Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta yi zargin cewa gwamnan Kogi mai ci, Ahmed Ododo da tsohon gwamna, Yahaya Bello sun karbi umarnin hallaka ta daga Akpabio.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun farmaki wurin ibada a lokacin da mutane ke tsakiyar bautar Ubangiji a tsaunin Lokoja, sun sace mutane da dama da daddare.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya musanta zargi da Natasha Akpoti Uduaghan ta yi masa na cewa ya hada kai da wasu don a hallaka ta.
An shiga jimami bayan rasuwar shugaban jam'iyyar APC na shiyyar Kogi ta Gabas. Suleiman Omika Mohammed ya rasu ne a cikin gidansa da ke birnin Lokoja.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce za ta fitar da hujjoji da za su gaskta cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nemi ya yi lalata da ita.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta watau INEC ta sanar da shugaban Majalisar Dattawa, Godwill Akpabio cewa ta yi watsi da buƙatar yi wa Sanata Natasha Akpotu kiranye.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce nasara ce ga 'yan Najeriya bayan INEC ta yi watsi da ƙorafin yi mata kiranye. Ta ce an gama yaƙi ɗaya, saura biyu.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa bukatar da aka shigar da nufin tsige Sanata Natasha ba ta cika sharudɗan kundin tsarin mulki ba.
Jihar Kogi
Samu kari