Jihar Kogi
Bayan tserewar fursunoni 16 daga gidajen yari a Keffi, an tuno yadda aka fasa gidajen yari 10 daga 2020 zuwa 2025 da adadin fursunonin da suka tsere a hare-haren.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar wani ɗan ƙasar China, Luo Zhi Mao a cikin kamfanin da yake aiki a jihar Kogi, an fara gudanar da bincike.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun sace fasinjoji bayan sun tare a kan hanya a jihar Kogi. 'Yan bindigan sun yi kwanton bauna ne a kan titi domin yin awon gaba da su.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirin jihar na hako danyen mai tare da hadin gwiwar masu zuba jari. Tun a 2022 aka gano danyen mai a Kogi.
Bayan dakatar da dan majalisar tarayya daga ADC tilo, dan majalisar wakilai na ADC daya tilo, Leke Abejide, ya yi magana bayan jam'iyyar ta dakatar da shi.
ADC ta Kogi ta dakatar da dan majalisar wakilai, Hon. Leke Abejide saboda zargin rashin biyayya, kokarin jan mambobinta zuwa APC da kuma raina shugabannin jam’iyyar.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa haɗakar ƴan adawa za ta zaɓo wanda zai iya kifar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a akwatun zaɓe.
Sanata Dino Melaye ya fice daga jam'iyyar PDP saboda rashin tasirin magance matsalolin Najeriya. Ya zargin wasu 'yan jam’iyyar da jefa ta cikin halin da ta ke ciki.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Olumode Adeyemi shugaban hukumar kashe gobara ta kasa, zai fara aiki a Agusta. Gwamnatin Kogi ta yaba da nada shi.
Jihar Kogi
Samu kari