Jihar Kogi
Majalisar dattawa takafa sharudan dawo da Sanata Natasha Akpoti bayan dakatarwar wata shida da aka mata a Maris. Majalisar ta ce dole Natasha ta nemi gafara.
Dan majalisar tarayya na ADC, Hon. Leke Abejide ya bayyana cewa ba zai shiga haɗakar da ƴan adawa ke ƙoƙarin yi a jam'iyyarsa ba, ya ce ba za su kai labari ba.
'Yan sanda sun kama masu garkuwa da mutane uku kuma sun ceto mutane 29 a Kogi, Legas, da Katsina, a wani samame na musamman kan yaƙi da miyagun laifuffuka.
A wannan labarin, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta zargi tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da barazana ga shaida a shari'arsa.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shugaban Fulani a jihar Kogi da ake kira da malam Iliyasu. Harbi matar shi da dan shi yayin harin. Suna asibiti suna kwance.
Shaidan gwamnati ya bayyana cewa an cire N1.09bn daga asusun gwamnatin Kogi cikin kwana uku, inda aka saba dokar CBN ta cire kuɗi, a shari'ar Yahaya Bello.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun sake kai hari gidan iyayen Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan a Ihima a Kogi inda yan sanda sun cafke mutum ɗaya.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta bayar da umarni da a soke karar da Sanata Natashi Akpoti-Uduaghan ta shigar tana kalubalantar korarta daga majalisa.
Tsohon Manjo a rundunar sojin Najeriya, Joe Ajayi ya rasa ransa a hannun masu garkuwa da mutane bayan an ba su kuɗin fansa har Naira miliyan 10 a jihar Kogi.
Jihar Kogi
Samu kari