Jihar Kogi
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta sha alwashin komawa kujerarta a majalisar dattawa. Natasha ta bayyana cewa tuni ta sanar da majalisa niyyar da take da ita.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya angwance da mata ta hudu a bikin da aka gudanar a birnin tarayya, Abuja.
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani soja yayin da suka je sace ɗan kasar Sin a Kogi. An ce jami'an tsaro sun bi sahun 'yan bindigar bayan wannan farmaki.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta godewa masoyanta da suka jajirce har ta samu nasara a kotu bayan dakatar da ita daga majalisa.
Majalisar dattawa takafa sharudan dawo da Sanata Natasha Akpoti bayan dakatarwar wata shida da aka mata a Maris. Majalisar ta ce dole Natasha ta nemi gafara.
Dan majalisar tarayya na ADC, Hon. Leke Abejide ya bayyana cewa ba zai shiga haɗakar da ƴan adawa ke ƙoƙarin yi a jam'iyyarsa ba, ya ce ba za su kai labari ba.
'Yan sanda sun kama masu garkuwa da mutane uku kuma sun ceto mutane 29 a Kogi, Legas, da Katsina, a wani samame na musamman kan yaƙi da miyagun laifuffuka.
A wannan labarin, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta zargi tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da barazana ga shaida a shari'arsa.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shugaban Fulani a jihar Kogi da ake kira da malam Iliyasu. Harbi matar shi da dan shi yayin harin. Suna asibiti suna kwance.
Jihar Kogi
Samu kari