Jihar Kogi
Tsohon ɗan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a jihar Kogi, Muritala Ajaka, ya yi alhininsa kan rasuwar Sarkin Elaite yana cewa marigayin mutum ne mai son zaman lafiya.
A baya, kun ji cewa Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC ta bayyana aniyar fara gudanar da zanga-zanga don adawa da yunkurin hana Sanata Natasha Akpoyi koma wa ofis.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye ya bayyana cewa hadakar ADC na kara karfi a kowace rana kuma ta shirya ganin bayan APC a zaben 2027 mai zuwa.
Majalisar dattawa ta gargadi Sanata Natasha Akpoti kan cewa za ta koma bakin aiki. Majalisar ta ce har yanzu tsugune ba ta kare ba game da dakatar da ita da aka yi.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa ruwan sama zai sauka a wasu jihohin Arewa da Kudu, inda ake fargabar ambaliya za ta afku a Neja da Kogi a ranar Talata.
Tsohon Sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan yawan ciyo bashi da take yi, yana mai cewa za su iya neman bashi har a Opay.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta tabbatar da sace basaraken gargajiya na Bagaji Odo, David Wada, yayin da yake dawowa daga wani taron sarakuna.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wani basarake a jihar Kogi. 'Yan bindiga sun sace basaraken ne lokacin da yake kan hanyar dawowa daga taro.
Wata dalibar ‘yar shekarar karshe a Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kogi ta mutu a asibiti lokacin da ake kokarin raba ta da ciki wanda ya kai har na wata shida.
Jihar Kogi
Samu kari