Jihar Kogi
Bayan dakatar da dan majalisar tarayya daga ADC tilo, dan majalisar wakilai na ADC daya tilo, Leke Abejide, ya yi magana bayan jam'iyyar ta dakatar da shi.
ADC ta Kogi ta dakatar da dan majalisar wakilai, Hon. Leke Abejide saboda zargin rashin biyayya, kokarin jan mambobinta zuwa APC da kuma raina shugabannin jam’iyyar.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa haɗakar ƴan adawa za ta zaɓo wanda zai iya kifar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a akwatun zaɓe.
Sanata Dino Melaye ya fice daga jam'iyyar PDP saboda rashin tasirin magance matsalolin Najeriya. Ya zargin wasu 'yan jam’iyyar da jefa ta cikin halin da ta ke ciki.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Olumode Adeyemi shugaban hukumar kashe gobara ta kasa, zai fara aiki a Agusta. Gwamnatin Kogi ta yaba da nada shi.
Jami'an tsaro sun cafke wani matashi kuma.magidanci, Yayu Musa bisa zargin halaka mahaifiyar matarsa, Ummi a jihar Kogi, ya yi bayanin yadda abin ya faru.
Gwamnatin jihar Kwara ta sanar da kama wasu mutane da ake zargi da garkuwa da mutane a jihohin Kwara da Kogi. Yan sanda sun ce jami'insu daya ya jikkata.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a majalisar dattawa, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta fusata kan umarnin da aka ba jami'an tsaro na hana ta shiga majalisa.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi kalamai masu kaushi kan shugaban majalisar dattawa, Godswill Obot Akpabio, bayan an hana ta dawowa bakin aiki.
Jihar Kogi
Samu kari