Jihar Kano
Jam’iyyar NNPP ta bukaci majalisar alkalai ta kasa da ta binciki sabani da aka samu a takardar CTC da kotun daukaka kara ta saki kan shari’ar zaben gwamnan Kano.
Kotun Daukaka Kara ta ce abin da aka gani a takardar da ta fitar na hukuncin shari'ar kuskure ne na wallafa kuma bai karyata sakamakon da kotun ta yanke ba.
Gamayyar ƙungiyoyin da ke rajin kare dimokuradiyya a Najeriya, sun yi magana kan hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na NNPP.
NNPP ta fusata, inda shi kuma Abba Kabir Yusuf ya daukaka kara yayin da aka fara zanga-zanga a Kano saboda hukuncin da kotun daukaka kara ta zartar a ranar Juma'a.
Kotun daukaka kara ta bukaci lauyoyin da ke da hannu a shari'ar zaben gwamnan jihar Kano da su dawo da takardun hukuncin da ta yanke na tsige Gwamna Abba.
Tsohon sanata, Sani, ya ce ya zama wajibi a yi taka tsan-tsan bayan da takardar CTC ta nuna cewa Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Abba Kabir
Yayin da kotun daukaka kara ta saki takardun CTC, jami'yyar NNPP ta yi martani inda ta ce da nufi kotun ta ki sake takardun da wuri sai yanzu saboda babu gaskiya.
Wuta ta lakume ofisoshi da kayan aiki da gobara ta tashi a Hukumar shari’ar Kano. Tashin gobarar a ranar Talata ya tsayar da ayyukan Hukumar cak.
NNPP, APC sun sha bam-bam kan matsayin Abba da Gawuna da takardun kotu suka fito. Haruna Dederi ya yi ikirarin Abba yana nan a kujerar Gwamnan Kano.
Jihar Kano
Samu kari