Jihar Kano
Basussukan waje da jihohin Najeriya suka ciyo a shekarar 2023 ya karu da kaso 3.36% daga wanda suka ciyo a shekarar 2022. Jihohi 10 na kan gaba a jerin.
Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da martani kan kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa da zai binciki yadda ya tafiyar da mulkinsa daga 2015 zuwa 2023.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa kwamitocin shari'a guda biyu (JCIs) da za su binciki yadda aka karkatar da kadarorin gwamnati daga 2015 zuwa 2023.
Bashir Ahmad ya caccaki Aisha Yesufu bayan ta soki matakin da Gwamna Abba Kabir ya dauka kan haramta fim din 'yan daudu a jihar baki daya domin inganta tarbiya.
Kotun CCB ta dakatar da Rimingado ne biyo bayan zarginsa da ake yi da aikata laifuffuka da suka shafi karbar cin hanci da karya dokar aikin gwamnati.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sake kaddamar da shirin rabon kayan tallafi musamman a wannan wata na Ramadan inda ya yi gargadi kan karkatar da kayan.
Yayin da ake ƙoƙarin inganta tarbiyya a jihar Kano, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya haramta gudanar da fim da ke ɗauke da 'yan daba ko 'yan daudu a jihar.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta shirya faranta ran marayu da nakasassu a jihar. Za a kafa musu hukuma ta musamman.
Shugabar matan jam'iyyar NNPP a Arewa maso Yamma, Aisha Ahmed Kaita ta bayyana dalilinta na yin murabus a mukaminta inda ta ce har yanzu ita mambar jami'yyar ce.
Jihar Kano
Samu kari