Jihar Kano
Alkalin babbar kotun jihar Kano, Usman Mallam Na'abba ya warware wani hukunci da kotun da ta yi a baya na dakatar da Abdullahi Ganduje daga jam'iyyar APC.
Hukumar manyan asibitoci ta Kano ta bayyana takaici kan yadda KEDCO ya yanke wutar asibitin Imamu Wali ba. Dakta Mansur Mudi Nagoda ya ce za yi yi kokarin gyara
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta bukaci jama'a su yi watsi da batun dakatarwar da aka sake yi wa Dakta Abdullahi Umar Ganduje daga jam'iyyar.
Shugaba hukumar yaki da cin hanci a jihar Kano, Muhyi Magaji Rimingado ya bayyana yadda suka gano yadda tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje ya yi badakala.
Hukumar ilimin bai daya ta jihar Kano ta ce babu gaskiya a zargin da ake mata na nuna son rai a jarraawar daukar malaman BESDA. Malamai sama da 5000 za a dauka aiki
Sakataren jam’iyyar APC a jihar Kano, Ibrahim Zakari Sarina ya mayar da martani mai zafi kan dakatar da Abdullahi Ganduje daga jam'iyyar da aka yi a karo na biyu.
Jam'iyyar APC ta samu babban gibi a jihar Kano bayan mambobinta mutum 1000 sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP. Sun samu gagarumar tarba a gidan gwamnati.
Yayin da ake zargin shugaban jami'yyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje kan badakalar kudi, wani tsagin jami'yyar a Kano ya tabbatar da dakatar da shi.
Mutumin da ya kafa jam'iyyar NNPP ya bayyana yadda aka yi masa atishawar tsaki a siyasa a kwanan nan, kuma duk kitson da Kwankwaso ne ya kulla masa.
Jihar Kano
Samu kari