Jihar Kano
Gwamnatin Kano ƙarƙashin bba Kabir Yusuf ta ɗauki wasu matakai waɗanda suka zama kusan iri ɗaya da na tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje.
Hukumar karbar korafe-korafe yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kaddamar da bincike kan wata badakala da ta shafi tallafawa masu kananan sana’o’i.
Gwamnatin jihar Kano ta samar da asibiti a kasa mai tsarki domin duba Alhazan jihar masu gudanar da aikin Hajjin bana na shekarar 2024 a Saudiyya.
Wani kansila a jihar Kano ya dauki nauyin karatun marayu 120 tun daga karama har zuwa babbar sakandire. Ya kuma yi alkawarin tallafa masu ko ba ya kan mulki.
Abba Kabir Yusuf ya shekara a ofis, za a tuna shi da gyaran asibitin Hasiya Bayero da wasu asibitocin gwamnati da samar da tsarin yin JAMB, NECO da WAEC kyauta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf zai gina dakunan bincike 300 da samar da malamai 10,000 domin inganta ilimi a jihar. Hakan ya biyo bayan dokar ta baci ga ya saka ne.
An yi kwakkwaran bincike kan wani faifan bidiyo da ke yawo a kafofin sadarwa na Sanusi II yana sukar gwamnati, an tabbatar bidiyon an yi ne tun 2022 a Lagos.
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana dokar ta-baci a kan sha’anin ilmi. An fara ne da kara kason ilmi a kasafin kudin 2024. Abba zai kara daukar ma’aikata 10, 000.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya zargi jam’iyyun adawa da neman dagula jihar bayan kammala zaben inda suka shiga kotu duk da sun sani ba su ci zabe ba a jihar.
Jihar Kano
Samu kari