Jihar Kano
Gwamnonin Arewa maso yamma sun nemi taimakon majalisar dinkin duniya kan magance matsalolin tsaro, talauci, yaran da ba su zuwa makaranta da kiwon lafiya.
Ma'aikatar lafiya a jihar Kano ta bayyana cewa kimanin kaso 28.5 na wadanda ke da shekaru 30 zuwa 79 na dauke da cutar hawan jini. Cutar ka iya jawo ciwon koda.
Gwamnatin tarayya ta fara raba kayan tallafin noma ga manoma daga shiyyoyi uku na jihar Kano a wani yunkuri na habaka samar wa kasa abinci da habaka noma.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya buƙaci ƴan uwa da abokanan arziki su taimakawa waɗanda harin masallaci ya shafa a jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an samu ƙarin adadin waɗanda Allah ya yi wa rasuwa sakamakon harin masallaci a yankin Gezawa ranar Laraba.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan irin tsare-tsaren da ya ke kawowa inda ya ce za a amfana nan gaba.
Gamayyar kungiyoyin Gaskiya da Adalci ta wanke tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje daga zargin cin hanci da rashawa da gwamnatin jihar Kano ta yi.
Siyasar Najeriya tana zuwa da kalubale da yawa da suka haɗa da neman iko kan mulki na tsawon lokaci da kuma cin amana daga yaran siyasa ga masu gidansu.
Kungiya mai kare hakkin Musulmi (MURIC) ta yi martani ga ministar harkokin mata kan hana auren marayu 100 a jihaar Neja. Shugaban kungiyar na Kano ne ya yi martanin.
Jihar Kano
Samu kari