Malamin addinin Musulunci
Shugaban kwamitin amintattu na kungiyar Izala, Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina Sautus Sunna ya fadi alakarsa da jagoran Darikar Tijjaniyya, Ibrahim Inyass.
An fara samun sabani kan kokarin da Farfesa Ibrahim Makari ya fara na ganin ya hada kan Musulmi a Najeriya. Mansur Sokoto da Dr Aliyu Muhammad Sani sun yi suka.
Limamin Abuja, Farfesa Ibrahim Ahmad Makari ya gana da malaman Izala, Darika, Salafiyya da Sheikh Ahmad Gumi a kokarin hada kan Musulmin Najeriya.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana jimami kan rasuwar babban malamin Musulunci, Sheikh Umar Bojude, babban limamin masallacin AG Dalibi a jihar Gombe.
Kungiyar Malaman Musulmi na Yarbawa ta gargadi Sheikh Habeeb Adam Al-Ilory na Markaz Agege kan kalaman da ake zargin sun saba wa Sahabban Annabi SAW.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Malamai ta jihar Taraba ta bayyana cewa ba za ta zuba idanu ba al'ummar Musulmi su ci gaba da taɓara da sunan biki.
Jami'in yada labaran kungiyar Izala, Ibrahim Maina Muhammad ya karyata cewa an yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir ihu a masallacin kungiyar na Guzape Abuja.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya gana da jagororin Darikar Tijjaniyya karkashin Sheikh Ibrahim Shehu Dahiru Usman Bauchi. Ya roki a yi wa Tinubu addu'a.
Mai Alfarma Sarkin Muaulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya bukaci daukacin musulmi au fara suba jaririn watan Rabi'ul Awwal daga gobe Asabar.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari