INEC
A ranar Asabar, 16 ga watan Satumba ne hukumar INEC ta gudanar da zaben jihar Ondo. A halin da ake ciki, INEC ta fara sanar da sakamakon zaben daga kananan hukumomi.
Ana ci gaba da zaman jiran tsammani a Ondo a safiyar Lahadi, 17 ga watan Nuwamba, yayin da INEC ta bayyana lokacin da za ta ci gaba da tattara sakamakon zabe.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta INEC na daf da kammala tattara sakamakon zaɓen gwamnan Ondo daga rumfunan zaɓe a shafinta na yanar gizo-gizo watau IReV.
A yau ne ƴan takara 18 daga jam'iyyun siyasa daban daban za su kara a zaben gwamnan jihar Edo, Gwamna Lucky Aiyedatiwa na kokarin a zaɓe shi karon farko.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar Labour (LP) a zaben Ondo Festus Ayo Olorunfemi ya kada kuri’a a zaben jihar da ke gudana. Bidiyo ya nuna lokacin da ya kada kuri'a.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan Ondo, Agboola Ajayi, ya ce na'urar tantance masu kada kuri'a ta BVAS ba ta aiki. Ya kuma soki ayyukan jami'an tsaro.
Dan takarar SDP a zaben gwamnan jihar Ondo, Otunba Bamidele Akingboye ya kada kuri'arsa inda ya bukaci hukumar INEC da ta tabbatar ta gudanar da sahihin zabe.
Kimanin mutane miliyan 2 ne za su kada kuri'a a zaben Ondo. Za ayi zaben a mazabu da unguwanni da kananan hukumomin Ondo 18 tsakanin jam'iyyu 17.
Yayin da ake shirye shiryen fafata zaben gwamna a jihar Ondo, Legit Hausa ta tattaro muhimman abubuwa game da Otunba, Akingboye, ɗan takara a inuwar SDP.
INEC
Samu kari